khalas Hausa Tv

khalas Hausa Tv Am jamilu umar matazu a journalist content creator l based at ibadan oyo State

09/06/2026

Sarkin samarin jahar lagos ya mika sakon taaziyyar marigayi Alhaji Muhammadu Dandamma Yabo inda ya bayyana cewa sun Rasa uba kuma jagora yayi adduar Allah ya Gafarta masa ya kuma Albarkaci zuriar sa

08/06/2026

Sarkin samarin kasuwar Doya Dake mile 12 ajahar lagos Ibrahim Adamu ya bayyana cewa ya dauki darasin Rayuwa ne wajen marigayi Alhaji Muhammadu Dandamma Yabo

07/06/2026

Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya sanya hannu kan dokar da ta takaita aikin achaba (okada) daga ƙarfe 10:30 na dare zuwa 5:30 na safe domin inganta tsaro a jihar.

Matakin ya biyo bayan sace ɗalibai da malamai a ƙaramar hukumar Oriire, inda gwamnati ta ce ana amfani da wasu babura wajen aikata laifuffuka da kuma guje wa jami’an tsaro.

Gwamnatin ta ce dokar za ta taimaka wajen rage matsalolin tsaro da sauƙaƙa binciken masu laifi.

07/06/2026

Malarta taron adduar kwana bakwai Na marigayi Alhaji Muhammadu Dandamma Yabo a filin kasuwar Doya Dake mile 12

07/06/2026

Alhaji Basi Arugungu ya bayyana mutuwar marigayi Alhaji Muhammadu Dandamma Yabo amatsayin Babban Rashi kuma marigayin ya sadaukar da Rayuwarsa wajen yiwa Alumma Hidima ya bayyana hakan ne awajen Adduar kwana bakwai da aka Gudanar

07/06/2026

Shugaban Arewa community Apc a jahar lagos Alhaji saadu Yusuf Dandare Gulma Garkuwan kabawan kudu yayi kira ga yan kasuwar Doya su rike iyalan marigayi Alhaji Muhammadu Dandamma Yabo sakamakon cigaban da ya samar ya bayyana hakan ne a wurin taron adduar kwana bakwai da aka Gudanar a filin kasuwar Doya Dake mile 12

07/06/2026

Sarkin fulanin lagos yayi kira ga shugabanni su yi koyi Da halayen marigayi Alhaji Muhammadu Dandamma Yabo wajen samar da zaman lafiya

07/06/2026

Kai tsaye Daga wurin adduar marigayi Alhaji Muhammadu Dandamma Yabo Na kwana bakwai a Babbar kasuwar Doya Dake mile 12 ajahar lagos

07/06/2026

Tsohuwar Ajiya

05/06/2026

Sarkin Hausawan ogbomoso Alhaji Haruna Bala yayi adduar Allah ya bayyana Daliban makaranta da aka sace a jahar oyo ya bayyana hakan ne a wurin taron sarakuna da ya jagoranta a fadarsa

Address

Bodija Ibadan
Ibadan

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when khalas Hausa Tv posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share

Category