22/05/2026
Ya Allah, Ka cire mana damuwa da kunci daga zukatanmu, Ka cika rayuwarmu da natsuwa, hasken imani da yardarKa. Ka bude mana kofofin alkhairi, Ka sauƙaƙa mana duk wani abu mai wahala, Ka sanya farin ciki da albarka a rayuwarmu duniya da lahira. 🤲✨