Tashar arewa

Tashar arewa Domin samun labarai masu kayatarwa

Ku kasance tareda (TASHAR AREWA) Mungode sosai

Rahama Saidu ta ce ta yi nadamar fitowa social media saboda irin s**ar da take fuskanta. Ta kuma bayyana cewa daga yanzu...
23/08/2026

Rahama Saidu ta ce ta yi nadamar fitowa social media saboda irin s**ar da take fuskanta. Ta kuma bayyana cewa daga yanzu ba za ta sake fito da mijinta da ƴaƴanta a social media ba.

Ku fa, kuna ganin ta yi daidai da wannan matakin? 👇

Kungiyar Triple R Ta Ziyarci Jarumi Tanimu Akawu Wanda Ke Kwance A Asibiti A Halin YanzuƘungiyar ta yi tattaki daga Jiha...
23/08/2026

Kungiyar Triple R Ta Ziyarci Jarumi Tanimu Akawu Wanda Ke Kwance A Asibiti A Halin Yanzu

Ƙungiyar ta yi tattaki daga Jihar Kano zuwa Jihar Jos domin ziyartar ɗaya daga cikin dattawan ƙungiyar, Tanimu Akawu, wanda aka amince masa ya shiga ƙungiyar.

A yayin ziyarar, ƙungiyar ta ba Tanimu Akawu tallafin kuɗi har naira miliyan ɗaya (₦1,000,000), domin taimaka masa wajen kula da lafiyarsa da kuma biyan wasu daga cikin buƙatun da s**a shafi jinyarsa.

Shugaban ƙungiyar Tripple R, Dauda Kahutu Rarara, ya tabbatar da cewa zai ɗauki nauyin kula da lafiyar Tanimu Akawu har zuwa lokacin da za a sallame shi daga asibiti.

❤️ Barka da Safiya Masoya, Allah Ya Albarkaci Ranar Mu
23/08/2026

❤️ Barka da Safiya Masoya, Allah Ya Albarkaci Ranar Mu

wai me yasa maza yanzu s**a fi son kuɗi fiye da mata ne 🥺
23/08/2026

wai me yasa maza yanzu s**a fi son kuɗi fiye da mata ne 🥺

kwanciyar hankali kesa mace tayi ɓulɓul ba wadatar miji ba ☺️
22/08/2026

kwanciyar hankali kesa mace tayi ɓulɓul ba wadatar miji ba ☺️

Ina Neman Mijin Aure Mai Amana Samarin Da Na Yi A Baya Sun Yaudare Ni- In Ji Matashiya SadiyaSadiya daga Maiduguri ta ba...
22/08/2026

Ina Neman Mijin Aure Mai Amana Samarin Da Na Yi A Baya Sun Yaudare Ni- In Ji Matashiya Sadiya

Sadiya daga Maiduguri ta bayyana cewa tafi son wanda zai so ta tsakani da Allah saboda samarin da ta yi a baya sun karbe mata kudi har Naira Miliyan uku, kuma s**a gudu s**a bar ta.

"Ina Neman Mijin Aure Nagartacce Kuma Lafiyayye Kowane Iri Ne, Wanda Zai So Ni Tsakani Da Allah, Saboda Samarin Da Na Yi A Baya Sun Yaudare Ni Sama Da Milyan." Uku, Inji Sadiya.

Sadiya ta kara da cewa tana yin sana'ar suyar Awara da sayar da turare, saboda haka bata jiran abun hannun samari soyayyar gaskiya kawai take bukata.

Tashar arewa

21/08/2026

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Talata, 25 ga Agusta, 2026 a matsayin ranar hutun Mauldin 2026 domin karrama lokacin zagayowar haihuwar fiyayyen halitta Annabi Muhammad SAW.

Ministan Harkokin Cikin Gida, Dakta Olubunmi Tunji-Ojo ne ya bayyana haka a yau Jumma’a a wata sanarwa da ya fitar da hannun Babbar Sakatariyar ma’aikatar, Dakta Magdalene Ajani.

Ministan ya taya al’ummar Musulmin Nijeriya da wasu sassan duniya murnar zagayowar lokacin, yana mai kira a gare su da su yi amfani da damar hakan wajen nuna tasirin karantarwar Annabi Muhammad a harkokin rayuwarsu na yau da kullum.

Alhamdulillahi 💐💐 Allah yakaramana lafiya da nisan kwana. da kudade a Opay dinmu. Wanda yaganni kuma yaji yanasona yamin...
21/08/2026

Alhamdulillahi 💐💐 Allah yakaramana lafiya da nisan kwana. da kudade a Opay dinmu. Wanda yaganni kuma yaji yanasona yamin addu,a fatan Alkairi.

wanda yaji baya sona kuma to ni inasonshi 🤣🤣

21/08/2026
kanson yar kauye??
20/08/2026

kanson yar kauye??

Address

Jada

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Tashar arewa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

Share