N-jidda News Hausa

N-jidda News Hausa N-jidda news Hausa shafi ne da zai ke Ilmantarwa, fadakarwa, nishadantarwa tare da gabato muku da Ingantattun labarai yau da kullum..

KAMANNIDa sunan Allah Mai rahama mai jinkai muna gabatar muku da sabon fim din mu daga kamfanin da ya dade yana nishadan...
25/11/2022

KAMANNI

Da sunan Allah Mai rahama mai jinkai muna gabatar muku da sabon fim din mu daga kamfanin da ya dade yana nishadantar da ku FKD PRODUCTION. Wanda zai zo muku wadannan sinimomin :

- KANO
- KANO
- YOLAmararaba - MARARRABA,Abuja

Taurarin Shiri : **ashi

Ma'aikata

Sound :

Welfare :

Set design:

Gaffer :

Continuity:

Prod Manager :

Costumiers :


Location Manager :

BTS :

Prod Coordinator:

Prod Assts :

Soundtrack :




Lyrics :




Music :




Playbacksingers :






Editors :



Still photographer:


DOP :



Co Producer :


Producer :


Story, Screenplay & Directed by

24/11/2022

BUHARI YAYI ABIN YABO

Alhamdulillah. Nayi farin cikin jin cewa Buhari yana ƙaddamar da haƙo man fetur Bauchi da Gombe a yau. Wannan abin yabo ne. Dama can mun san cewa akwai arziƙin fetur a Arewa kuma domin irin waɗannan aiyuka muka zaɓi Buhari tun da farko. Da muka ga bai damu da abinda ya dame mu ba kuma muka juya baya. Amma yau kuma da yayi abin yabo, to yabon gwani ya zama dole.

Wani hanzari, mun san cewa wannan aiki farko ne kawai, ba zai kammala a kwana kusa ba, shi ya sa muka so a ce Buhari yayi azama a kan fetur ɗinmu da jawo teku Arewa da layin dogo da wutan Mambila. Amma tunda an fara wannan yanzu, muna fatan za a ware dukkanin ƙuɗaɗen da za a buƙata domin kada gwamnati mai zuwa tayi watsi da wannan aiki.

Bugu da ƙari, ina kira ga ƴan siyasan Arewa na dukkanin jam'iyyu da Ƙungiyoyinmu da masu faɗa a ji da cewa mu haɗa kanmu mu nemi kowanne ɗan takara da yayi alƙari cewa zai ƙarasa wannan aiki cikin shekaru biyu na farko. Haka kuma su yi alƙari cewa za su tono man Borno da Neja a tenuwar farko. Wannan mai arziƙinmu ne baki ɗaya domin ko ba komai za a dena yi mana korin arziƙi da barazanar ɓallewa.

Success in management requires learning as fast as the world is changing.
24/11/2022

Success in management requires learning as fast as the world is changing.

Kotun ɗaukaka kara ta dawo wa Aishatu Binani takararta ta gwamnar jihar Adamawa.https://bbc.in/3XuYbNt
24/11/2022

Kotun ɗaukaka kara ta dawo wa Aishatu Binani takararta ta gwamnar jihar Adamawa.
https://bbc.in/3XuYbNt

06/08/2022

ALLAH YA
KAWO MANA ZAMA LAFIYA A NIGERIA...?

04/08/2022

WAYE ZA KU ZABA
SHUGABAN NAJIYA 2023...?

03/08/2022

KO YA KU KE KALON
MATAKIN JAM'IYAR APC NA DAUKAR MUSULMI DA MUSULMI A ZABEN SHUGABAN NAJIYA NA 2023..?

Yanzu-Yanzu: Hadarin jirgin ruwa ya yi ajalin mutane 28 a Sokoto..
13/04/2022

Yanzu-Yanzu: Hadarin jirgin ruwa ya yi ajalin mutane 28 a Sokoto..

02/04/2022
Yan bindiga sun sako mutanen da s**a k**a a ƙauyukan jihar Zamfara a ƙarshen makon nan Wannan ya biyo bayan kame mahaifi...
18/07/2021

Yan bindiga sun sako mutanen da s**a k**a a ƙauyukan jihar Zamfara a ƙarshen makon nan Wannan ya biyo bayan kame mahaifin shugabansu Turji da jami'an tsaro s**a yi a jihar Jigawa Rahoto ya bayyana cewa sai da aka saki mahaifinsa sannan ya sako mutanen da ya sace Jagoran yan bindiga a jihar Zamfara, Turji, ya sako dukka mutanen ƙauyuka da matafiyan da mutanen sa s**a sace a ƙarshen mako, domin ya jawo hankali bisa damƙe mahaifinsa da jami'an tsaro s**a yi. KARANTA ANAN: Sanata Ahmad Lawan Ya Faɗi Dalilin da Yasa Sanatocin APC S**a Yi Fatali da Dokar Tura Sak**akon Zaɓe Ta Na'ura Dailytrust ta ruwaito cewa Turji ya yi awon gaba da ɗumbin mutane a Zamfara makonni biyu bayan an kame mahaifinsa a Kazaure, jihar Jigawa. Rahoto ya bayyana cewa an maida mahaifin nasa jihar Jigawa bayan ya gaza hana ɗansa ayyukan ta'addancin da yake yi. Read more: https://hausa.legit.ng/1425433-da-dumi-dumi-jagoran-yan-bindiga-turji-ya-sako-daruruwan-mutanen-da-ya-sace-a-zamfara.html

Ni ke shugabancin jihata, Zulum ya karyata rade-radin kafa gwamnan Boko Haram a Borno Talata, Yuli 13, 2021 at 5:32 Safi...
13/07/2021

Ni ke shugabancin jihata, Zulum ya karyata rade-radin kafa gwamnan Boko Haram a Borno Talata, Yuli 13, 2021 at 5:32 Safiya by Aisha Khalid Farfesa Zulum na jihar Borno ya jaddada cewa shi ke jagorancin jihar Borno Gwamnan ya musanta rade-radin dake yawo na cewa Boko Haram ta nada sabon gwamna A kafafen sada zumunta ake bayyana wani Abba Kaka a matsayin gwamnan da miyagun s**a nada Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya musanta rahoton dake yawo na nada gwamna a wasu yankunan jihar Borno da Boko Haram tare da ISWAP s**a yi. A makon da ya gabata, bidiyon da ake zargin na nada gwamnan Boko Haram a Borno ne ya dinga yawo a kafafen sada zumuntar zamani, Daily Trust ta ruwaito. Hukumar rikon kwarya ta 'yan ta'addan ta samu shugabancin wani Abba Kaka, wanda aka nada a matsayin shugaban wasu yankunan Borno. KU KARANTA: Bayan Kammala Mukabala, za a Gurfanar da Abduljabbar Kabara Gaban Kotu Ni ke shugabancin jihata, Zulum ya karyata rade-radin kafa gwamnan Boko Haram a Borno. Hoto daga dailytrust.com Source: UGC KU KARANTA: APC ta rushe kwamitin rikon kwaryan jam'iyyarta na jihar Zamfara READ ALSO Gwamnan Gombe ya bayyana matakansa da ya dauka na kare dalibai daga sata a makarantu Amma yayin jawabi ga manema labaran gidan gwamnati bayan taron sirri da shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Litinin, gwamnan ya karyata wannan labarin, Daily Trust ta wallafa. Ya jaddada cewa "shi ke jagorantar jiharsa." Zulum yace mulkinsa baya bincikar al'amarin "Har yanzu bamu fara bincikar sahihancin rahoton nada gwamnan Borno da 'yan ta'adda s**a yi ba. A matsayina na gwamnan jihar, a tunani na bai dace in yi magana kan abinda bani da iliminsa ba cikakke." Rahoton bashi da sahihanci, a kafar sada zumunta yake A yayin da aka tambaya gwamnan ko zai yi bincike, Gwamna Zulum yace a'a, ya dora laifin rahoton ga kafafen sada zumunta. Ya kara da cewa: "Ba zan yi bincike ba saboda rahoton bashi da sahihanci. Rubutu ne kawai kuka gani a Facebook. Ku 'yan jarida ne, ina tunanin sai mun san ingancin

Address

Palaceway/Bubu Bashir Street Jalingo
Jalingo

Telephone

+2349044581725

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when N-jidda News Hausa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share