Zulfikar TV

Zulfikar TV ILIMANTARWA
TUNATARWA
FADAKARWA

ZUWAGA GWAMNTIN NIGERIA ‎‎Bai buya ga duk Wani Mutum Mai hankali Wanda yasan Kalmar mutumtaka ba irin zalunci da gwamnat...
19/10/2025

ZUWAGA GWAMNTIN NIGERIA

‎Bai buya ga duk Wani Mutum Mai hankali Wanda yasan Kalmar mutumtaka ba irin zalunci da gwamnatin kasarmu keyi akan SHEIKH IBRAHIM ZAKZAKY H da almajiransa Wanda bai buya ga Al'umma ba cewa gwamnatoci da s**a gabata sunyi abunda s**ayi sannan s**a gadarwa Mai ci yanzu wato gwamnatin dake gudana karkashin Bola Ahmed Tunubu.

‎Wanda sun kashe sun daure Kuma suna takan zaluncin kamar yadda Gwamnatocin baya s**a gadar musu a yanzu maganar da mukeyi shine akwai Yan uwanmu masu rauni a hannun wannan gwamnatin Wanda ta dauresu ba bisa qa'ida ko Wani laifiba ta rabasu da iyalansu ga ciwuka Babu magani ba abinci sun daure Maza da mata harda wadanda s**a kashe basu bamu gawarwakinsu munyi musu janaza kamar yadda addini ya tanadar ba Kuma wai ance shi shugaban kasa Musulmi ne ko baisan haqqin mamacibane, mene gwamnati take nufine?

‎To Muna kira da babbar murya Ku Sako mana Yan uwanmu mu kaisu asibiti ayi musu jinya, sannan ku bamu gawarwakin shahidanmu muyi musu sutura mukaisu makwancinsu kukuma sakomana Yan uwa da abokanmu da basu muku laifin komaiba.

‎Kukuma Al'ummar kasata Nigeria ban cire kowaba kusani cewa wannan abunda akeyi akan jagoranmu Sayyid Zakzaky H dakuma almajiransa zaluncine shirun da kukayi Kuma ya nuna yardane da amincewarku ga hakan sbd haka Kuna goyon bayan azzalumai ne Annabi SAWW yace duk Wanda ya goyi da zalunci to dashi akayi sbd haka kusan matsayinku cikin Al'ummar ku da kuke tare da ita.

Labbaka ya Al-Zakzaky
‎Mu bama goyon bayan zalunci da azzalumai Kuma baza mu taba goyon bayansuba.

Dan Allah yan uwa a yada sakon yaje inda ya dace.🙏

‎ ✍️ Mbfudiyyah

‎ mana Yan uwanmu
‎ jikkunan shahidanmu
‎ marasa lafiyarmu
‎ zalunci
‎ ga gwamnatin Nigeria

04/10/2025

MATSAYIN WANDA YA TAIMAKAWA AZZALUMI

Daga Manzon Allah (SAWW) Yana cewa;

"Wanda ya rayu da azzalumi Kuma ya taimaka masa akan zalunci, tare da sanin cewa shi azzalumi ne, to wannan ya fita daga musulunci".

(Tambihul kawadir. Juz. 1 Sh. 54)

✍️ MBFudiyyah

tv





DAGA CIKIN GARIN JALINGO JAHAR TARABA Muzaharar Maulid 1447/ 2025.A safiyar yau  Litinin 22/09/2025, Ƴan uwa musulmi Alm...
22/09/2025

DAGA CIKIN GARIN JALINGO JAHAR TARABA
Muzaharar Maulid 1447/ 2025.

A safiyar yau Litinin 22/09/2025, Ƴan uwa musulmi Almajiran Sheikh Ibraheem Yaqoub Al-Zakzaky (H) na garin Jalingo da kewaye, Sun fito nuna murnar su da zuwan shugaban halitta Annabi muhammad (S.A.W.W). Wanda muzaharar ta faro daga Markazin Yan Uwa na jalingo.

Ana tafiya cikin tsari da nuna farin ciki da wannan rana, sannan da rera waƙoƙi na yabon manzon Allah (S). Tare da Allah wadai da ta'addancin kasar Isra'ila kan raunanan Palasɗinu

"Sannan yayin gudanar da Muzaharar Maulud din, almajiran Sayyid Ibraheem Zakzaky (H) suna dauke da tutoci dake alamta nuna goyon baya ga Al'ummar Palestine.

Zulfikar TV


29 RabiuAuwal, 1447
22 September, 2025
🤲🤲

YA KAUCEWA KARYA YACE BAN SANIBAIdan aka tambayi mutum bai sani ba ya ce (Allahu a'alam) sai Al'arshin Allah ta girgiza ...
22/09/2025

YA KAUCEWA KARYA YACE BAN SANIBA

Idan aka tambayi mutum bai sani ba ya ce (Allahu a'alam) sai Al'arshin Allah ta girgiza saboda girmamawa, Allah ta'ala zai ji daɗi akan an tambayi bawan shi ya kaucewa ƙarya ya ce bai sani ba, Allah ne masani.! In ji Manzon Allah (S).

__Sheikh Ibrahim Zakzaky (H)

Zulfikar TV

MAULUDIN MANZON A CIKIN GARIN JALINGO.A Jiya Asabar 20/09/2025. aka shiga Rana ta Farko domin Gudanar da Mauludin Manzon...
21/09/2025

MAULUDIN MANZON A CIKIN GARIN JALINGO.

A Jiya Asabar 20/09/2025. aka shiga Rana ta Farko domin Gudanar da Mauludin Manzon mai taken Makon Hadin kai Wanda yan uwa Musulmi Mabiya Sheikh Zakzaky (H) s**a saba shiryawa, malamai daga bangarorin Tijjaniyya da Qadiriyya daga sassan jihar Taraba ne samu Halarta, inda s**a gabatar da Jawabi akan Matsayi dakuma darajoji irin na Manzon Allah,

TV

27/03/1447
20/09/2025.

Address

Jalingo

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Zulfikar TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share

Category