
13/09/2025
Gwamnatin Najeriya da Sarkin Musulmi, haɗin gwiwa da ƙungiyar Miyetti-Allah sun yi wani zaman tattaunawa domin lalubo bakin zaren matsalolin da Fulani makiyaya s**a ce suna fuskanta a babban birnin ƙasar, Abuja.
Menene ra'ayin ku?