27/09/2025
Na tsaya dai-dai wurin “Rahama Hospital” sai naga wannan dattijon yana zubarda hawaye 😭
Nace lafiya baba?
Yace Alhamdulillahi lafiya lau
Nace a’a ka gayamin gaskiya baba, idan akwai matsala
——————-
Yake gayamin cewa:
Shi da matarsa basuda lafiya sosai, gidansa ya lalace yanzu haka a kangon gida suke rayuwa dashi da iyalansa
Ranar larabar nan Allah yayiwa matarsa rasuwa har anyi jana’iza 😭
Yanzu haka ciwon bugun jini ne dashi “stroke” kuma bashida wata mafitar magani ko abinci
Shine yafuto neman taimakon al’umma a t**i, tun jiya bai samu abinci ba
Akwai masu kuɗi a unguwar amma sun saka ido sunƙi taimakonsa. Jira kawai suke ya saka wannan kangon gidan kasuwa su siya 🥹
———————
Sunansa “Malam Ummaru” a unguwar Nakasarin Arɗo acikin garin sokoto.
Sunan wannan budurwar “Halima” mai shekaru 17
Wannan ƙaramar yarinya “Rabi’a” mai shekaru 7
Da sauran yaransa wanda sunje neman abinci
———————
Saboda haka, al’umma ku taimake wannan dattijon fisabilillah
Ku share masa hawayensa, Insha Allah kuma Allah zai share muku hawayenku
Zamu nema musu abinci
Zamu gyara musu ɗaki ɗaya acikin gidan
Zamu nema masa lafiya
Wanda zai taimaka da kuɗi
8105891413 Opay Alhassan Musa
Zaku iya nema na da wannan number a WhatsApp ko SMS message
Allah yasa adace
Allah yabada ikon taimakawa
Alhassan Mai Lafia