ArewaUp

ArewaUp ___�______
Arewa_up�
� � � �

WhatsApp�

08066352847

Na tsaya dai-dai wurin “Rahama Hospital” sai naga wannan dattijon yana zubarda hawaye 😭Nace lafiya baba? Yace Alhamdulil...
27/09/2025

Na tsaya dai-dai wurin “Rahama Hospital” sai naga wannan dattijon yana zubarda hawaye 😭

Nace lafiya baba?
Yace Alhamdulillahi lafiya lau

Nace a’a ka gayamin gaskiya baba, idan akwai matsala
——————-
Yake gayamin cewa:

Shi da matarsa basuda lafiya sosai, gidansa ya lalace yanzu haka a kangon gida suke rayuwa dashi da iyalansa

Ranar larabar nan Allah yayiwa matarsa rasuwa har anyi jana’iza 😭

Yanzu haka ciwon bugun jini ne dashi “stroke” kuma bashida wata mafitar magani ko abinci

Shine yafuto neman taimakon al’umma a t**i, tun jiya bai samu abinci ba

Akwai masu kuɗi a unguwar amma sun saka ido sunƙi taimakonsa. Jira kawai suke ya saka wannan kangon gidan kasuwa su siya 🥹
———————

Sunansa “Malam Ummaru” a unguwar Nakasarin Arɗo acikin garin sokoto.

Sunan wannan budurwar “Halima” mai shekaru 17

Wannan ƙaramar yarinya “Rabi’a” mai shekaru 7

Da sauran yaransa wanda sunje neman abinci
———————

Saboda haka, al’umma ku taimake wannan dattijon fisabilillah

Ku share masa hawayensa, Insha Allah kuma Allah zai share muku hawayenku

Zamu nema musu abinci
Zamu gyara musu ɗaki ɗaya acikin gidan
Zamu nema masa lafiya

Wanda zai taimaka da kuɗi
8105891413 Opay Alhassan Musa

Zaku iya nema na da wannan number a WhatsApp ko SMS message

Allah yasa adace
Allah yabada ikon taimakawa

Alhassan Mai Lafia

24/09/2025

Shout out to my newest followers! Excited to have you onboard! Salim Dattuwa, Asha Bi

Dama mutane sunacewa wadannan sune keyin shigar Fulani suna ragargaza Musulmai a arewa.Kuma suna yaudarar fulanine arewa...
08/07/2025

Dama mutane sunacewa wadannan sune keyin shigar Fulani suna ragargaza Musulmai a arewa.
Kuma suna yaudarar fulanine arewa da sunan kungiyar miyatti Allah....

Kuma s**adawo sunason su yauda wasu Hausawa, s**a kafa wata kungiyar wai ita kungiyar Hausawan Nageriya.
Sunason su yaudari Hausawa wai suje surama abunda Fulani sukeyimasu.
Amman Hausawan Sun gane yaudarace.
Sunason iyan arewa Musulmai murqa kashe kammu da kammu....
Wato bafulatani yalashe bahaushe.
Shima bahaushe yalashe bafillace...
Dafatan Allah yaqara tona asirin su amin.
Kuma Allah yakawomana zaman Lafiya a arewa da kasa Baki daya amin

Wai yanzu wannan naman zaa iya Editing din sa ya koma soyayya?
09/06/2025

Wai yanzu wannan naman zaa iya Editing din sa ya koma soyayya?

11/04/2025
Baza ayi wasan Nan Dani ba 😄tap
10/04/2025

Baza ayi wasan Nan Dani ba 😄tap

Cigaba shirin ''DAN GWAMNA'' kashi 22 zai zo maku karfe 6:00 na yamma yau, ku kasance damu.
10/04/2025

Cigaba shirin ''DAN GWAMNA'' kashi 22 zai zo maku karfe 6:00 na yamma yau, ku kasance damu.

10/04/2025

Wa Zai iya Gaya mana sunan
Zaman makoki DA turanchi?🙄

28/03/2025

Ba maraya 👀

In shaa AllahRamadan zai tafi da talaucin mu, cututtukanmu,damuwanmu, da tarin zunubanmu!🙏🏻Saboda Annabi muhammad .S.A.W
28/03/2025

In shaa Allah
Ramadan zai tafi da talaucin mu, cututtukanmu,
damuwanmu, da tarin zunubanmu!🙏🏻Saboda Annabi muhammad .S.A.W

Address

B/Ladi
Jos
080

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when ArewaUp posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to ArewaUp:

Share