Hasmag TV.

Hasmag TV. Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Hasmag TV., Media/News Company, .

Hasmag Online TV Gidan Talabijin ne da zai dunga Kawo maku Sahihan labarai na gida Najeriya tare da kasashen ƙetare, haɗi da ilimantarwa faɗakarwa nishaɗantarwa ku tuntubemu a 09121774270 Domin bamu labarai kan halin da kuke ciki a yankunan ku

22/07/2025

A Faifan Video: Al’ummar Warari Karamar Hukumar Rijau Sunyi Dafifi domin Tarbon Sojojin da Sukayi Narasarar Fatattakan ‘Yan Ta’adda Bayan Kwashe Awanni hudu Suna Fafatawa.

Allah Ya cigaba da Baiwa Jami’an Tsaron Mu Nasara

゚viralシfypシ゚viralシalシ ゚viralシfypシ゚viralシ

22/07/2025

ALHAMDULILLAHI: Ga yadda Sojoji s**a ragargaji ƴan ta'adda a garin Warari 👇

Allah ya ƙara basu nasara.

゚viralシfypシ゚viralシalシ ゚viralシfypシ゚viralシ

YANZU-YANZU: Fastocin Takarar Omoyele Sowore Da Dan Bello Sun Fara Bayyana A NàjeriyaShin Kana Ɗaya Daga Cikin Ƴan Najer...
22/07/2025

YANZU-YANZU: Fastocin Takarar Omoyele Sowore Da Dan Bello Sun Fara Bayyana A Nàjeriya

Shin Kana Ɗaya Daga Cikin Ƴan Najeriya Da Zasu Iya Zaɓar Wannan Haɗin A Zaɓen 2027 ?

An shirya gudanar da taron karramawar ne a ranar Asabar, 26 ga watan Yuli, a sabon dakin taro na Convocation Arena da ke...
22/07/2025

An shirya gudanar da taron karramawar ne a ranar Asabar, 26 ga watan Yuli, a sabon dakin taro na Convocation Arena da ke cikin harabar jami’ar.

Shugaban Jami'ar Parpesa Muktar Aliyu kurawa Ya bayyana hakane a wata zantawar da yayi da manema labarai

Daga cikin sauran wadanda jami’ar za ta karrama akwai tsohon gwamnan Kano, Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso, Hajiya Mariya Sunusi Ɗantata, da wasu karin mutane biyu.

Majalisar dattawan Najeriya za ta yi zama na musamman a Gobe ranar Laraba 23 ga watan Yuli, domin karrama tsohon shugaba...
22/07/2025

Majalisar dattawan Najeriya za ta yi zama na musamman a Gobe ranar Laraba 23 ga watan Yuli, domin karrama tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.

Taron dai Za'ayi shi ne don nuna godiya ga Salon mulkin shugaba Buhari, Tare da hidimtawa Kasa bisa Adalci.

22/07/2025

A Faifan Video: Yadda Jami'an Tsaro s**a Hana Sanata Natasha Shiga Majalisa da motocin ta.

゚viralシfypシ゚viralシalシ ゚viralシfypシ゚viralシ

Da Dumi-DumiSanata Natasha ta shiga majalisa a kafa, bayan jami’an tsaro sun hana motocinta shiga harabar majalisar
22/07/2025

Da Dumi-Dumi

Sanata Natasha ta shiga majalisa a kafa, bayan jami’an tsaro sun hana motocinta shiga harabar majalisar

SUBIHANALLAH: Tun jiya muka samu labarin fitowar waɗannan ƴan ta'addan inda suke taruwa a dajin Sangeko shigowa yankin N...
22/07/2025

SUBIHANALLAH: Tun jiya muka samu labarin fitowar waɗannan ƴan ta'addan inda suke taruwa a dajin Sangeko shigowa yankin Neja.

Da safen nan ake tabbatar mana da sun tsallako ƙauyen Mailaka dake yankin Kotonkoro, wanda a halin yanzu ake shaida mana suna wuraren ƙauyen Macitta.

Mutanen yankin Maburya, Kakihum, Ragada, Kumbashi, Ɗankolo, Inana da sauran ƙauyuka a ankare.

Allah ya mana maganin su.

Comrade-Zakari Y Adamu Kontagora

21/07/2025

Labaran Duniya tare da Hassana Magaji

Karya Ce Tsagwaronta: Muhammad Babangida Bai Ƙi Nadin Da Shugaba Tinubu Yayi Masa Ba Wasu mutane masu ƙazamin nufi sun b...
21/07/2025

Karya Ce Tsagwaronta: Muhammad Babangida Bai Ƙi Nadin Da Shugaba Tinubu Yayi Masa Ba

Wasu mutane masu ƙazamin nufi sun bazu da wani labari mara tushe a kafafen sada zumunta da ke cewa Muhammad Babangida, ɗan tsohon shugaban kasa Ibrahim Badamasi Babangida (IBB), ya ƙi amincewa da nadin da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya masa na chairman BOA.

Mun tabbatar da cewa wannan labarin ƙarya ne tsagwaronta, domin ba Muhammad Babangida bane ya fitar da sanarwar da ke yawo ba. Lambar da ke jikin takardar da aka yaɗa da kuma sa hannun da ke cikinta duk ba nasa ba ne.

Wannan wata makirci ce ta ɓatanci da ƙoƙarin jefa shakku a tsakanin shugaban ƙasa da manyan 'yan Najeriya, musamman waɗanda ke da sunaye da martaba a cikin al'umma.

Muhammad Babangida bai fito ya musanta nadin ba, kuma babu wata cikakkiyar shaida daga gare shi ko daga hannunsa da ke nuna ya ƙi karɓar kujerar. Wannan yana nuni da cewa an ƙirƙiri wannan labari ne domin yaudarar jama'a da haddasa ruɗani.

Muna kira ga 'yan Najeriya da su yi hattara da labaran ƙarya da ake yawan yaɗawa, su nemi gaskiya daga ingantattun majiyoyi kafin yarda da kowace irin sanarwa.

Allah ya ƙara haɗin kanmu da cigaban ƙasar nan.

Waya Gane Fuskokin Wadannan Ma’auratan?Ku Fado mana Sunan su👌
21/07/2025

Waya Gane Fuskokin Wadannan Ma’auratan?

Ku Fado mana Sunan su👌

Majalisar Dinkin Duniya ta nada Farfesa Rabi’a Sa’id wacce ke  Jami'ar Bayero ta Kano (BUK) a cikin kwamitin bincike kan...
21/07/2025

Majalisar Dinkin Duniya ta nada Farfesa Rabi’a Sa’id wacce ke Jami'ar Bayero ta Kano (BUK) a cikin kwamitin bincike kan illar makaman nukiliya na duniya.

📸 Aminiya

Address


Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Hasmag TV. posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

  • Address
  • Alerts
  • Claim ownership or report listing
  • Want your business to be the top-listed Media Company?

Share