Hasmag TV.

Hasmag TV. Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Hasmag TV., .

Hasmag Online TV Gidan Talabijin ne da zai dunga Kawo maku Sahihan labarai na gida Najeriya tare da kasashen ƙetare, haɗi da ilimantarwa faɗakarwa nishaɗantarwa ku tuntubemu a 09121774270 Domin bamu labarai kan halin da kuke ciki a yankunan ku

12/10/2025

YANZU-YANZU: Kungiyar malaman jami'o'in Najeriya ASUU ta tsunduma yajin aiki.

A Yanzu Haka Jami’an Tsaro na Bata Kashi da ‘Yan Bindiga a Karamar Hukumar Rijau a Jihar Neja.Addu’ar ku abun bukata ce ...
12/10/2025

A Yanzu Haka Jami’an Tsaro na Bata Kashi da ‘Yan Bindiga a Karamar Hukumar Rijau a Jihar Neja.

Addu’ar ku abun bukata ce 😢🙏🏼🙏🏼🙏🏼

12/10/2025

DA DUMI-DUMI: Sojoji sun yi juyin mulki a kasar Madagascar.

Ta Sauya Sunanta Daga Çhŕišťý Zuwa Fatima Bayan Ta Kaŕbì MùsùlùñcìWace fata za ku yi mata?
12/10/2025

Ta Sauya Sunanta Daga Çhŕišťý Zuwa Fatima Bayan Ta Kaŕbì Mùsùlùñcì

Wace fata za ku yi mata?

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yafewa Maryam Sanda, wadda aka yankewa hukuncin kisa a shekarar 2020, bayan samunta d...
11/10/2025

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yafewa Maryam Sanda, wadda aka yankewa hukuncin kisa a shekarar 2020, bayan samunta da laifin kashe mijinta Bilyaminu Bello.

Maryam Sanda, mai shekaru 37, ta shafe shekaru 6 da watanni 8 a gidan gyaran hali na Suleja, kafin wannan lokaci da ta samu afuwa daga shugaba Tinubu.

A cewar mai magana da yawun shugaban kasa Bayo Onanuga matakin ya biyo bayan shawarar kwamitin da shugaban kasa kan yafewa masu laifi ya bayar.

Premier Radio 📻 ✍️

LABARINA: Tun daga ire-iren waɗannan shiraruwan za mu ƙara gane cewa da yawan mu, ba gaskiya muke so ba, kuma akwai mu d...
11/10/2025

LABARINA: Tun daga ire-iren waɗannan shiraruwan za mu ƙara gane cewa da yawan mu, ba gaskiya muke so ba, kuma akwai mu da manta Alkhairi, mu kawai abinda zuciyarmu ta ɗarsu akai muke so mu ga ni.

Daga Ayuba Muhammad II

A ɗauka Film ɗin LABARINA Gaske ne:

Shin miye laifin Maimuna Uwar Sumayya Saboda ta tsaya tsayin daka wajen hana Ƴarta komawa gidan da aka yiwa Ƴarta ƙazafin kisa kuma duk zuri'ar s**a goyi baya daga ƙarshe ma sa aka yi ABBA GALADIMA ya sake ta domin basuda wani sauran fata akan Rayuwar Sumayya, sun tafi akan kawai Hukuncin kisa za yanke ma ta. adaina maganar irin Wulaƙanci da cin mutuncin da akai musu lokacin da su ka je ganin Ƴarsu, tunda har Sarki zai iya furta a karɓo Yaron ko tsiya ko Danja hakan ya ƙara tabbatar da cewa ashe har yanzu ba Sumayya suke so ba Yaron kawai suke so ta shayar a gidan su.

Shin miye laifin Sumayya idan ta zaɓi ALIYU akan ABBA GALADIMA saboda bayan Mahmud ba wanda Sumayya za ta so Kamar ALIYU kuma duk cikin Masoyan Sumayya ALIYU shi ne na Biyu idan aka cire LUKMAN saboda su biyun nan basu taɓa juya ma ta baya ba, duk irin matsin da s**a sha, ALIYU ya tsaya kai da Fata akan Auren Sumayya duk da ana faɗin batada Asali mai kyau.

Anawa Fahimta duk inda Mace za ta yi Aure muddin ba za ta samu Farin ciki ba ko kar ya zama tana samun Baƙin ciki, duk Soyayyar da ABBA GALADIMA yakewa Sumayya ba za ta Wadatar ba Saboda kiyayyar Ƴan uwansa akan Sumayya ta Ninka Son da yake ma ta ɗari bisa ɗari, Dole ABBA ya haƙura da Sumayya kamar yadda Mahaifin ALIYU ya hana ALIYU Auren Sumayya duk da irin Soyayyar da ALIYU yakewa Sumayya, amma a lokacin sun tabbatar Rashin Haƙurin ALIYU zai iya cutar da ita. ba dan haka ba ay! tun farko ABBA bai Cancanci Auren Sumayya ba saboda Kuɗi da ƙarfin Mulki ya nunawa Masoyan ta.

Ni dai Ina Jinjina ga Waɗanda s**a Jagoranci wannan Shirin Film na Labarina Series duk abinda ake so agani angani.

SUBHANALLAH: Mun samu labarin sake fitowar waɗannan ƴan ta'adda, yanzu haka suna wuraren Yabawa dake karamar hukumar Mar...
11/10/2025

SUBHANALLAH: Mun samu labarin sake fitowar waɗannan ƴan ta'adda, yanzu haka suna wuraren Yabawa dake karamar hukumar Mariga, mutane Maburya, Kakikum, Kumbashi, Ragada, Mazame, da sauran ƙauyuka da garuruwan dake yankin su ankare. Allah ya sa fitowar ajali s**a yi.

~Comrade-Zakari Y Adamu Kontagora✍️

11/10/2025

Ba'a Taba Samun Wanda ya hau Kujerar Shugabancin Karamar Hukumar Mashegu Sau Biyu ba Sai Igade,Saboda Cigaban daya Kawo a Karamar Hukuma.

Dan Takara Daya a Mashegu,Domin Babu Jam'iyyar adawa da zata iya Karawa da Hon Umar Igade a Zabe Mai Zuwa.

Cewar Matashi Jibrin Kulho Gabanin Zaben Kananar Hukumomi dake karatowa,a Shirin RA'AYI RIGA Ep.7

Zaku Iya Shigowa cikin Shirin a 09121774270

゚viralシfypシ゚viralシalシarke ゚viralシfypシ゚viralシalシar ゚viralシfypシ゚viralシalシ

11/10/2025

Daga Ina kuke Bibiyar Wannan Kafa ta Hasmag TV.

Wani Gari da Kuma Unguwa???

゚viralシfypシ゚viralシalシarke ゚viralシfypシ゚viralシalシar ゚viralシfypシ゚viralシalシ

IKON ALLAH: An Ķàmà Wata Mata Mai Garkuwa Da Mutane A Yankin Chanchangi Dake Jihar Taraba, Inda Har Ta Kaŕbì Naira Milya...
11/10/2025

IKON ALLAH: An Ķàmà Wata Mata Mai Garkuwa Da Mutane A Yankin Chanchangi Dake Jihar Taraba, Inda Har Ta Kaŕbì Naira Milyan 1.5 Na Kudin Fansaŕ Wànì Da Ta Yì Gaŕkuwa Da Shì

Rariya

AKAN MATSALAR TSARO: Ɗazu ake labarta mani cewar Ɗan majalisar dokokin jihar Neja mai wakiltar ƙaramar hukumar Magama ya...
10/10/2025

AKAN MATSALAR TSARO: Ɗazu ake labarta mani cewar Ɗan majalisar dokokin jihar Neja mai wakiltar ƙaramar hukumar Magama ya kai tallafin kantan mota ɗauke da abinci domin a rabawa al'ummar da iftila'in ƴan bindiga ya shafa a garin Salka.

Matasan garin s**a yi cincirindo a fadar Hakimin Salka s**a ce basu son abincin tsaro suke buƙata a samar masu, haka dai s**a tilasta hana raba masu abincin, tare da kira da a ɗaukar masu matakin samar masu da tsaro a yankin su, rabon abinci bashi ne buƙatar su ba.

Da alama mutanenmu sun fara hankalta. Allah yasa wannan saƙo da al'ummar Salka s**a isar ya kai ga mahukuntan da ya dace.

~Comrade-Zakari Y Adamu Kontagora✍️

Alhamdulillah! Mun Samu Karuwar ‘Ya Mace!Allah ya Azurta Dan Uwa kuma abokin Aiki Yusuf M. Batsari da Samun Karuwan Haih...
10/10/2025

Alhamdulillah! Mun Samu Karuwar ‘Ya Mace!

Allah ya Azurta Dan Uwa kuma abokin Aiki Yusuf M. Batsari da Samun Karuwan Haihuwar Diya Mace,Da Mahaifiyar da Diyar gami da Angon Jego duk suna cikin Koshin Lafiya.

Addu’ar ku abun Bukata ce.

Address


Telephone

+2349121774270

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Hasmag TV. posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Hasmag TV.:

  • Want your business to be the top-listed Media Company?

Share