Fatham Daily Post

Fatham Daily Post Labarin gaskiya shine abun yadawa THAT THE WAY

03/09/2025
13/08/2025

Innahlillahi Wainnah Ilaihirraji'un !!!

Yanzu nake jin wai ashe saboda tsabar rashin imani barayin da s**a shiga garin Kabara da ke yaba ward karamar hukumar Malumfashi sun harbe jariri sabon haihuwa bayan mahaifiyarsa ta gudu ta boye tabarshi. 😭

Ya Allah ka saka mana.

Innahlillahi Wainnah Ilaihirraji'un !!!Yanzu nake samun rahotan Daren jiya ma lamarin dai babu daɗi waɗan nan miyagun mu...
06/08/2025

Innahlillahi Wainnah Ilaihirraji'un !!!

Yanzu nake samun rahotan Daren jiya ma lamarin dai babu daɗi waɗan nan miyagun mutane sunyi ta addanci mai muni a gidan shawai dake wajen Tsamiyar Dukumi cikin ƙaramar hukumar Malumfashi.

Daren jiya da misalin karfe 12:30 ƴan ta'adda sun shiga gidan shawai dake kusa da ɗanƙuro, sun kwashi mutane 14 sun kuma kashe wani babban magidanci Dauda Yellow da ya ki ya bisu.

Akwai gidan da sun dauki magidancin tare da diyarshi da kuma matanshi dukka biyu tsohon Head master ne a makarantar unguwar Gambo sunan shi malam tsalha a bara yayi ritaya.

Wasu bayanan kuma daga wasu mazauna garin sunce “Cikin mutane 14 da s**a ɗauka Allah yaba ɗaya nasarar kubutowa ta dawo yanzu kenan sauran mutum 13 ne s**ayi aron gaba dasu zuwa daji.

Sannan mutanen garin na gidan Shawai sun bayyana na miƙa godiyar su ga al,ummar garin Tura, da sune s**ai saurin kawo musu ɗauki, inda s**ai ta musayar wuta da barayin.

Sunce “bacin wannan taimakon ɗauki da mutanan garin Tura s**ai saurin kawo musu da manyan makamansu, da ta'addancin da ƴan bindigar zasuyi ma ba asan iyakar shi ba.

Daga| Kamala Bala Kamalancy
06| Aug| 2025

05/08/2025

Allah ubangiji ka kawo mana zaman lafiya, a arewacin Najeriya.

04/08/2025

Yanzu Daga Karfi dake Karamar hukumar Malumfashi Katsina
Ƴan Ta'adda sun kashe mutum daya
sun Harbi mutum ukku
sun dibi mutane

INNA LILLAHI WA INNA ILAIHIL RAJI'UN😭😭😭😭😭😭Abin Takaici Da Safiyar Yau Litinin YanBindiga S**a Hallaka Wani Bawan Allah, ...
04/08/2025

INNA LILLAHI WA INNA ILAIHIL RAJI'UN😭😭😭😭😭😭

Abin Takaici Da Safiyar Yau Litinin YanBindiga S**a Hallaka Wani Bawan Allah, Lokacin Da Yaje Zuba Taki A Gonarsa, Ko Takin Bai Zuba Ba, S**a K@she Shi, Saidai Akaje Aka Ɗauko Gawarsa Da Takin Da Mashin Dinsa, Hakan Ta Faru A Karamar Hukumar Dandume Jihar Katsina😭😭😭😭

Kullum Sai Kashe Mu Ake yi Kamar Kiyashi, Ana Sace Mu Kamar Dabbobi, Gwamnatoci Da Shuwagabannin Arewa Sunyi Shiru, Allah Ya Isa!😭😭😭😭

Hoto📸Asim Surajo Dandume CWC.

~Source Karaduwa Post

YANZU YANZU: Al'ummar garin Jimrawa a Karamar Hukumar Kaura Namoda na Gudanar da Zanga-Zanga a Garin Gusau akan matsalar...
31/07/2025

YANZU YANZU: Al'ummar garin Jimrawa a Karamar Hukumar Kaura Namoda na Gudanar da Zanga-Zanga a Garin Gusau akan matsalar Tsaro ta Yayi Ƙamari.

Kana Taɓa Wannan shuɗin Rubutu Zai Kai Shafin Jaridar 👉Fatham Daily Post 👈Sai Ka Dangwali Alamar Like👍 Ko Follow, Kai Tsaye Zaka Ringa Samu.

Majalisar dattawan Nijeriya ta ba shugaban NNPCL wa’adin mako 3 ya bayyana kan batan Naira tiriliyan 210Karin bayani: ht...
30/07/2025

Majalisar dattawan Nijeriya ta ba shugaban NNPCL wa’adin mako 3 ya bayyana kan batan Naira tiriliyan 210

Karin bayani: https://shorturl.at/Cx5PE

DA ƊUMI-ƊUMI: Ruwan sama ya mamaye wasu unguwanni a birnin Maiduguri da ke jihar Borno, Bayan kwashe kimanin awanni biya...
30/07/2025

DA ƊUMI-ƊUMI: Ruwan sama ya mamaye wasu unguwanni a birnin Maiduguri da ke jihar Borno, Bayan kwashe kimanin awanni biyar ana sheƙa ruwa sama.

Allah Ubangiji Ya Kiyaye Gaba.

DA DUMI DUMI: Kira zuwa ga Malaman Addinin Musulunci da Al'ummar Musulmai, Ku Tayamu da Sharing domin Saƙon ya isa Zuwa ...
30/07/2025

DA DUMI DUMI: Kira zuwa ga Malaman Addinin Musulunci da Al'ummar Musulmai, Ku Tayamu da Sharing domin Saƙon ya isa Zuwa ga Malaman Addinin Musulunci

A daidai lokacin da hankulan Malaman addinin Musulunci ya karkata zuwa kan siyasar Demokaradiyya da cin dunduniyar juna da yiwa juna raddi, a wannan lokaci wadanda ba Musulmai ba suke kokarin sa matan Musulmai da yaran Musulmai suyi riddah

A kalla a sanina ya kai wata uku, ana gayyatar Matan Musulmai zuwa dakunan bautar masu bin addinin nasara da sunan za'a koya musu sana'o'i, bayan an koya musu sana'ar sai ayi musu tayin shiga addinin nasara

Daga nan sai s**a zarce zuwa duba lafiyarsu, ana musu gwajin lafiya a basu magani kyauta tare da musu wa'azi su bar addinin Musulunci zuwa addinin nasara

Daga nan sai s**a kara gaba zuwa cire musu Aljanu, ka ga katon arne ya rungume matar Musulmi wai yana cire mata aljanu tana ta burgima a jikinsa yana latse ta

Yanzu sun tsallaka zuwa bada tallafin abinci, kuma an fara yaudaran matan Musulmai akan su kawo 'ya'yansu musamman marayu wai za'a kai su inda za'a basu ilimin boko kyauta, kunga daga nan shikenan za'a tafi da yaro inda za'a canza masa addini, kuma matan Musulmai zalla ake yiwa haka

Sannan idan matan Musulmai sun je dakin masu bautar addinin nasaran, idan an gama abinda za'ayi da su, sai a jerasu a dauki hotonsu a tura cewa wadannan Matan Musulmai ne da s**ayi ridda, wato ta wani bangare neman kudi ake yi da matan Musulmai

Mun yi shiru ana neman cinye mu da yaki har cikin gidajen mu
Ina Malamai? kun tsaya yiwa juna raddi ga nan makiya Musulunci suna amfani da talaucin da aka jefamu a ciki domin su raba iyayen mu mata da addini, don haka kowa ya farka daga baccin da yakeyi, idan ba haka ba za'a cinyemu da yaki

Mazan aure ku sa ido sosai akan matan ku, idan sun tambayeku zuwa unguwa ku bi diddigi ku san inda suke zuwa, domin wata zata yiwa mijinta karya ne sai ta fita taje gurin

Muna rokon Allah Ya karemu daga sharrin makiya, Ya tsare mana imaninmu

Address

Sambon Barkan Road Dandume
Kaduna

Telephone

+2348168553574

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Fatham Daily Post posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Fatham Daily Post:

Share