ALFIJIR NEWS

ALFIJIR NEWS RC NO: 6941227

WATA SABUWA ll Babu wani abu na musamman acikin rayuwar aure face Bautar da mata don haka banga dalilin da zai sa nayi a...
14/06/2026

WATA SABUWA ll Babu wani abu na musamman acikin rayuwar aure face Bautar da mata don haka banga dalilin da zai sa nayi aure ba - Cewar Jarumar Kanywood Nafisa Abdullahi

Ku Saya Data Mai Inganci Da Arhar A Wurin Mu A Manhajar Ksbdata.Ina masu sana'ar data  da katin waya ga dama ta samu KSB...
14/06/2026

Ku Saya Data Mai Inganci Da Arhar A Wurin Mu A Manhajar Ksbdata.

Ina masu sana'ar data da katin waya ga dama ta samu KSBDATA mun shirya ba ku rìbà mai yawa, za ku iya siyan data ku saka wa kanku da wannan application din namu na KSBDATA, muddin kuka fara amfani da KSBDATA ba za ku iya dainawa ba saboda ingancin datarmu.

Dàmùwàrku game da màtsàlàr data ko sàyàn katin waya ta zo ƙarshe idan har kuka fara aiki da manhajarmu ta Ksbdata’ wato ‘Application na kamfanin ‘KSBDATA. Datarmu tana da inganci sosai za ku jima kuna amfani ba ta ƙare ba

Ku sauke “Application” ɗin mu na ksbdata a “Playstore” zuwa kan wayoyinku.
👇🏽
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.ksbdata.app

Ku tuntuɓe mu ta WhatsApp
👇🏽
https://wa.me/2349018986971

Wanne kafi so daga ciki?
13/06/2026

Wanne kafi so daga ciki?

RAN MAZA YA BACI ll biyon bayan kæshē Janar Rabe Abubakar, rundunar tsaron Najeriya ta lashi takobin ganin bayan 'yan bi...
13/06/2026

RAN MAZA YA BACI ll biyon bayan kæshē Janar Rabe Abubakar, rundunar tsaron Najeriya ta lashi takobin ganin bayan 'yan bindiga a duk fadin Najeriya.

DA DUMI-DUMI ll Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya bayyana matuƙar alhini da jimamin rasuwar Janar Rabe ...
13/06/2026

DA DUMI-DUMI ll Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya bayyana matuƙar alhini da jimamin rasuwar Janar Rabe Abubakar mai ritaya, wanda aka tabbatar ya rasu a hannun 'yan bindiga.

Kwamishinan Tsaro da Harkokin Cikin Gida na Jihar Katsina, Hon. Nasiru Mu'azu Danmusa, ne ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya fitar, inda ya ce gwamnan ya shiga halin kaduwa da damuwa sakamakon wannan babban rashi.

Sanarwar ta ce Gwamna Radda ya miƙa ta'aziyyarsa ga iyalan mamacin, abokansa da daukacin al'ummar jihar Katsina, tare da addu'ar Allah Ya jikansa da rahama.

Ya kuma jaddada cewa gwamnatin jihar, tare da haɗin gwiwar gwamnatin tarayya da jami'an tsaro, na aiki ba dare ba rana domin ganin an kamo duk masu hannu a wannan mummunan al'amari.

"Gwamnatin Jihar Katsina tare da haɗin gwiwar gwamnatin tarayya da jami'an tsaro na fafutukar ganin an kamo duk masu hannu a wannan mummunan al'amari, domin su fuskanci hukuncin doka," in ji sanarwar.

SUBHANALLAH ll Wasu gungun 'yan ta'adda da s**a haura mutum 100, dauke da mākāmāī tare da hawa babura, sun kai hæri gari...
13/06/2026

SUBHANALLAH ll Wasu gungun 'yan ta'adda da s**a haura mutum 100, dauke da mākāmāī tare da hawa babura, sun kai hæri garin Pissa da ke karamar hukumar Borgu a jihar Neja, inda s**a banka wa sassan garin wuta.
Domin fara sana'ar DATA ko kuma ku dinga saka wa kanku, ku sauke Manhajar KSBDATA a PlayStore.
👇🏽
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.ksbdata.app

Ku tuntuɓe mu ta WhatsApp
👇🏽
https://wa.me/2349018986971

Ogun: Abiodun Ya Ce Zai Tabbatar Tinubu Ya Samu Kuri’u 95% A 2027Gwamnan Jihar Ogun, Dapo Abiodun, ya bayyana cewa jihar...
13/06/2026

Ogun: Abiodun Ya Ce Zai Tabbatar Tinubu Ya Samu Kuri’u 95% A 2027

Gwamnan Jihar Ogun, Dapo Abiodun, ya bayyana cewa jiharsa za ta ba Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, kashi 95% na ƙuri’un da za a kaɗa a zaɓen 2027.
Domin fara sana'ar DATA ko kuma ku dinga saka wa kanku, ku sauke Manhajar KSBDATA a PlayStore.
👇🏽
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.ksbdata.app

Ku tuntuɓe mu ta WhatsApp
👇🏽
https://wa.me/2349018986971

Address

RC: 6941227, SUIN: 1931538, No 31 'Yan Tabarmi Zariya
Kaduna

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when ALFIJIR NEWS posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share