ALFIJIR NEWS

ALFIJIR NEWS ALFIJIR Mafarin Labarai.

19/10/2025

Yaki da matsalar tsaro gamawa ne kadai ba a yi ba, amma ana samun gagarumar nasara.

Yadda Ake Aje Wa Marasa Karfi Kayan Abinci A Karkashin Gada A Jamani.Daga Imam Maleek Auwal Warure.Nan wata karkashin ga...
19/10/2025

Yadda Ake Aje Wa Marasa Karfi Kayan Abinci A Karkashin Gada A Jamani.

Daga Imam Maleek Auwal Warure.

Nan wata karkashin gada ce kasar Jamani inda ake rataye leda dauke da kayan abinci don mabukata sadaka. Ana rataye abincin ne ba tare da an dauki hoton masu dauka ba, ko video yayin da ake bayarwa, aa kawai ana ajiyewa ne, Kuma Babu Wanda zai dauka sai Wanda tabbas yake cikin bukatar.

TALLA: Domin fara sána'ár DATA ko kuma ku dinga saka wa kanku, ku sáuké Mánhájar KSBDATA a PláyStore.
👇
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.ksbdata.app

Website
👇
https://app.ksbdata.com

WhatsApp
👇
https://wa.me/2349018986971

Yau Yakubu Gowon Ke Cika Shekaru 91 A Duniya.Yakubu Gowon ya mulki ƙasarnan tsawon shekaru 9 daga 1966 zuwa 1975, kuma a...
19/10/2025

Yau Yakubu Gowon Ke Cika Shekaru 91 A Duniya.

Yakubu Gowon ya mulki ƙasarnan tsawon shekaru 9 daga 1966 zuwa 1975, kuma a ƙarƙashin mulkinsa aka yi yakin basasa bayan masu fafutukar kafa kasar BIAFRA sun yi barazanar ballewa daga Najeriya.

Kuma tarihi ya nuna lokacin Kasa Najeriya ta tara kudaden da aka rasa yadda zaa yi da su saboda yawan su, ga Noma ga Man-Fetur.

TALLA: Domin fara sána'ár DATA ko kuma ku dinga saka wa kanku, ku sáuké Mánhájar KSBDATA a PláyStore.
👇
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.ksbdata.app

Website
👇
https://app.ksbdata.com

WhatsApp
👇
https://wa.me/2349018986971

Ba Laifi Ba Ne Kiwon Alade Ko Kasuwancinsa Bisa Lalura.‎Ubangiji ya hana mu cin Naman Alade da amfani da Fatar sa, to am...
19/10/2025

Ba Laifi Ba Ne Kiwon Alade Ko Kasuwancinsa Bisa Lalura.

‎Ubangiji ya hana mu cin Naman Alade da amfani da Fatar sa, to amma babu laifi yin kasuwancin sa ko amfani da wani bangaren sa bisa lalura.

‎Babu wata damba da nau'in ta yayi k**a kai tsaye da Bil'adam irin Alade, domin Shi kadai ne ake amfani da Inslin, din sa a jikin Mutum ya zamanto babu matsala ‎Inji Sheikh Gumi.

TALLA: Domin fara sána'ár DATA ko kuma ku dinga saka wa kanku, ku sáuké Mánhájar KSBDATA a PláyStore.
👇
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.ksbdata.app

Website
👇
https://app.ksbdata.com

WhatsApp
👇
https://wa.me/2349018986971

Matasan Arewa Sun Shirya Zanga-Zanga Kan Nuna Masu Saniyar Ware.Wata kungiya ta matasa mai suna Matasan Arewa Youth Deve...
19/10/2025

Matasan Arewa Sun Shirya Zanga-Zanga Kan Nuna Masu Saniyar Ware.

Wata kungiya ta matasa mai suna Matasan Arewa Youth Development Initiative ta bayyana rashin jin dadinta kan yadda gwamnatin Shugaba Bola Ahmad Tinubu ke nuna sakaci da raini ga matasa ta hanyar kin ba su gurbi a cikin mulki.

Da yake jawabi a taron manema labarai da aka gudanar a Kano a ranar Alhamis, shugaban kungiyar na kasa, Abba Muhammad, ya ce kungiyar, wacce ta kunshi matasan Arewa da s**a taka muhimmiyar rawa wajen tabbatar da nasarar Shugaba Tinubu a zaben 2023, ta kammala shirin fara zanga-zangar lumana da zagayen wayar da kai a jihohin Arewa 19.

Ya ce manufar wannan zanga-zanga ita ce nuna rashin jin dadin yadda gwamnati ta yi watsi da matasa, tare da fadakar da al’umma kan muhimmancin wakilcin matasa da hada su cikin harkokin mulki da ci gaban kasa.

“Mu ne muka yi yakin neman zabe, muka tashi tsaye muka tabbatar da nasara. Amma yanzu kusan shekaru biyu kenan cikin wannan gwamnati, matasan Arewa da s**a tsaya a gaba a lokacin zabe an yi watsi,” in ji Abba.

Ya kara da cewa kungiyar na nuna damuwa da yadda Shugaban kasa da jam’iyyar APC s**a kasa cika alkawuran da s**a dauka ga matasa, musamman wajen muk**ai da tsare-tsaren gwamnati.

“Ba mu neman tallafi ko kyauta,” in ji shi. “Abin da muke nema shi ne a gane muhimmancin matasa, a ba su dama su ba da gudunmawa wajen gina kasa.”

Abba ya bayyana cewa zanga-zangar lumana da zagayen wayar da kai zai fara daga jihar Kano a karshen wannan watan, kuma zai hada da tarukan tattaunawa da jama’a, hulda da kafafen yada labarai, da shirye-shiryen fadakarwa a kauyuka.

A cewar kungiyar, wannan mataki na da nufin ta da wayar da kai da kuma karfafa himmar siyasa a tsakanin matasan Arewa, tare da kira ga gwamnati da ta girmama rawar da matasa s**a taka a lokacin zabe da kuma hada su cikin tafiyar mulki.

Hedikwatar Tsaron Najeriya Ta Karyata Zargin Yunƙurin Juyin Mulki.A wani jawabi da ta fitar don fayyace dalilin soke buk...
19/10/2025

Hedikwatar Tsaron Najeriya Ta Karyata Zargin Yunƙurin Juyin Mulki.

A wani jawabi da ta fitar don fayyace dalilin soke bukukuwan samun 'Yancin Kai, Hedikwatar Tsaron Najeriya ta musanta jita-jitar da ke yawo kan zargin yunƙurin juyin mulki.

A cikin wata sanarwa da Birgediya Janar Tukur Gusau ya rattaba wa hannu, hedikwatar ta ce an soke bikin samin ƴancin kan ne don bai wa sojojin Najeriya damar mayar da hankali kan yaƙi da suke da ta'addanci da ƴan bindiga, kana da bai wa Shugaban Ƙasa Bola Tinubu sararin halartar wani taro mai muhimmanci kan kyautata dangantakar kasa da kasa.

Rundunar ta kuma yi ƙarin haske kan binciken da ake ci gaba da yi kan zargin wasu jami'anta 16 da nuna rashin ɗa'a wajen aiki, inda ta tabbatar wa 'yan Najeriya cewa zargin ya dogara ne kan aiyukan soji na yau da kullum, kuma nan ba da daɗewa ba za a bayyana sak**akon binciken ga jama'a.

Shalkwatar Sojin ta yi kira ga 'yan ƙasa da su ci gaba da bai wa jami'an tsaro goyon baya da yin biyayya ga Kundin Tsarin Mulkin ƙasar da ma Gwamnatin Tarayya ƙarƙashin jagorancin Shugaba Tinubu.

Samu DATA Mai Inganci Kan Farashi Mai Sauki A Kamfanin Ksbdata.Idan Ku Ká Fará Amfäní Da Kamfanín Käsuwancín Datá Da Kat...
19/10/2025

Samu DATA Mai Inganci Kan Farashi Mai Sauki A Kamfanin Ksbdata.

Idan Ku Ká Fará Amfäní Da Kamfanín Käsuwancín Datá Da Katín Wayá Na KSBDATA Ba Za Ku Sáke Amfäní Da Wani Kamfanín Ba

Duba línk a comment section
👇👇👇

Ina masu sána'ar dáta da katín wáya ga dama ta samu, KSBDATA mun shírya ba ku ríbá mai yawa, za ku iya síyan dáta ku saka wa kánku da wannan ápplícatíon ɗin námu na KSBDATA, muddin ku ka fára amfani da KSBDATA ba za ku iya daínawa ba saboda íngancín dátar mu.

Dámúwárku game da mátsálár dáta ko sáyán katín wáya ta zo ƙarshe idan har ku ka fará aíki da mánhájármu ta Ksbdata wato ‘Applícátíon na Kamfanín ‘KSBDATA. Dátar mu tana da ingancí sosai za ku jima kuna amfani da íta ba ta ƙare ba.

Ku sáuke “Applícátíon” ɗin mu na Ksbdata a “Pláystore” zuwa kán wáyoyínku:

Duba línk a comment section
👇👇

Shugaba Tinubu ba sai yayi yakin neman zabe a jihar kogi ba, saboda bashi da abokan hamayya a jihar kowa na goya masa ba...
18/10/2025

Shugaba Tinubu ba sai yayi yakin neman zabe a jihar kogi ba, saboda bashi da abokan hamayya a jihar kowa na goya masa baya - Yahaya Bello

Sabon Salo! Allah Ya Raba Lafiya.😅
18/10/2025

Sabon Salo! Allah Ya Raba Lafiya.😅

WATA SABUWA: Dole al'ummar musulmi su tashi mu yàkì akidar Alqur'ani Zalla - Sheikh Bala Lau
18/10/2025

WATA SABUWA: Dole al'ummar musulmi su tashi mu yàkì akidar Alqur'ani Zalla - Sheikh Bala Lau

Address

RC: 6941227, SUIN: 1931538, No 31 'Yan Tabarmi Zariya
Kaduna

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when ALFIJIR NEWS posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share