29/05/2026
INNALILLAH WA INNA ILAHI RAJI'UUN!
Wata baiwar Allah ta rasu daga cikin Sokoto zuwa Kware, kuma ba a san kowa nata ba, sannan ba wata alamar da za a gane daga ina ta fito (Id card).
Akan haka ake bukatar 'yan uwa su yada ko Allah zai sa a gane yan uwanta.
Za a iya kiran wannan lamba idan Allah ya sa an samu 'yan uwanta.👇
08107683214
Don Allah Ayi Sharing Ko Za A Dace.