Hausa Times

Hausa Times Jaridar Hausa Times Wata Kafar Yada Labarai Ce Da Ke Yada Labarai Da Harshen Hausa.
(3)

INNALILLAH WA INNA ILAHI RAJI'UUN!Wata baiwar Allah ta rasu daga cikin Sokoto zuwa Kware, kuma ba a san kowa nata ba, sa...
29/05/2026

INNALILLAH WA INNA ILAHI RAJI'UUN!

Wata baiwar Allah ta rasu daga cikin Sokoto zuwa Kware, kuma ba a san kowa nata ba, sannan ba wata alamar da za a gane daga ina ta fito (Id card).

Akan haka ake bukatar 'yan uwa su yada ko Allah zai sa a gane yan uwanta.

Za a iya kiran wannan lamba idan Allah ya sa an samu 'yan uwanta.👇
08107683214

Don Allah Ayi Sharing Ko Za A Dace.

29/05/2026

PSG
ko
Arsenal

29/05/2026

Gwamnatin Kano taki gayyatar Aminu Ado Bayero hawan Nasarawa

INNALILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN: Allah Ya Yi Wa Jami'in Sojan Ruwan Najeriya,  Mohammed Garba Rimi Rasuwa A Daren Jiy...
29/05/2026

INNALILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN:

Allah Ya Yi Wa Jami'in Sojan Ruwan Najeriya, Mohammed Garba Rimi Rasuwa A Daren Jiya A Kaduna.

Allah Ya Jikan Sa Da Rahama!

Daga Jamilu Dabawa

Daga Barrister Abba HikimaShugban Kasa: NDCGwamna: APCSenator: NDCHouse Reps: NDCState Assembly: APCNB: Idan AKY ya ci g...
29/05/2026

Daga Barrister Abba Hikima

Shugban Kasa: NDC
Gwamna: APC
Senator: NDC
House Reps: NDC
State Assembly: APC

NB: Idan AKY ya ci gaba da yawo da yan daba, zan canja kafin zabe.

Mai Girma Jagora Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya Kai ziyarar Ta’aziyya Bisa Rasuwar yayar Hon Shehu wada Sagagi wanda All...
29/05/2026

Mai Girma Jagora Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya Kai ziyarar Ta’aziyya Bisa Rasuwar yayar Hon Shehu wada Sagagi wanda Allah yayi wa Rasuwa a unguwar Gwamaja dake Jihar kano.

Allah ya jikan ta da Rahama yasa Aljanna ce makomar ta.

Hon Saifillahi Hassan

Dan Takarar Gwamnan Gombe A Karkashin PDP, Sheik Pantami Da Dan Takarar Sanatan Gombe A Karkashin PDP, Sanata Dankwambo ...
29/05/2026

Dan Takarar Gwamnan Gombe A Karkashin PDP, Sheik Pantami Da Dan Takarar Sanatan Gombe A Karkashin PDP, Sanata Dankwambo A Yayin Sallar Juma'a A Yau.

🔴 WANI MATASHI YA CE ZAI KAI FARFESA ISAH ALI PANTAMI KOTU.Wani matashi mai suna Comr Yahaya M. Abdullah ya bayyana cewa...
29/05/2026

🔴 WANI MATASHI YA CE ZAI KAI FARFESA ISAH ALI PANTAMI KOTU.

Wani matashi mai suna Comr Yahaya M. Abdullah ya bayyana cewa yana neman shawarwari daga lauyoyi domin kai ƙara kotu kan tsohon Ministan Sadarwa, Isa Ali Pantami.

A cewarsa, lokacin da Pantami yake minista an yanke sadarwar network a wasu yankuna na jihar Katsina State, lamarin da ya ce ya jawo musu matsaloli da kuma tauye musu haƙƙi.

Ya ƙara da cewa:

“Na san Alhaji Sani Ahmad yana da shiri, amma dai zan riga shi yin nawa aikin, don an ci zarafin mu a lokacin nan.”
Sai dai har yanzu babu wata sanarwa daga bangaren Pantami kan wannan batu.

Abdulsalam Gwarzo Ko Abba; Wa Kanawa Za Wu Zaɓa A Matsayin Gwamnan Kano A Zaɓen 2027?
29/05/2026

Abdulsalam Gwarzo Ko Abba; Wa Kanawa Za Wu Zaɓa A Matsayin Gwamnan Kano A Zaɓen 2027?

29/05/2026

Yau shekararmu 3 daidai a hannun Omologo's "subsidy's gone"🥲
Da me za ku iya tina wannan rana? 🤔 Prof Shamsu Economic Dept, BUk

29/05/2026

ABBA da Kwamared Duk yaran MADUGU ne.
Kaga yanzu lissafin siyasar kwankwaso a kano yana tafiya dai dai.

Address

Kaduna

Telephone

+2348034666844

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Hausa Times posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share