
26/04/2023
Mazauna birnin Khartoum a Sudan na ci gaba da tserewa daga ƙasar bayan da aka cimma yarjejeniyar tsagaita wuta tsakanin ɓangarorin da ke yaƙi da juna a ƙasar. Yaƙin da ake yi a Sudan ya jefa jama’a cikin halin tsaka mai wuya – babu abinci kuma babu ruwan sha sannan farashin kayayyaki ya tashi sosai. BBC ta samu zantawa da wasu Hausawan Sudan da suke zaune a birnin na Khartoum – cibiyar rikicin....
Mazauna birnin Khartoum a Sudan na ci gaba da tserewa daga ƙasar bayan da aka cimma yarjejeniyar tsagaita wuta tsakanin ɓangarorin da ke yaƙi da juna a ƙasa