DCL Hausa

DCL Hausa DCL Hausa na yaki da labaran bogi ta hanyar kawo muku hirarraki da labarai sahihai
(4)

Tinubu ya ja kunnen gwamnoni musamman na APC kan a rika ganin tasirin kudaden da gwamnatinsa ke ba su a kasaKarin bayani...
26/07/2025

Tinubu ya ja kunnen gwamnoni musamman na APC kan a rika ganin tasirin kudaden da gwamnatinsa ke ba su a kasa

Karin bayani: https://shorturl.at/FWh7A

Rikakken dan bindiga 'Dan Dari Biyar' ya bakuncin lahira hannun sojojin Nijeriya a SokotoKarin bayani: https://shorturl....
26/07/2025

Rikakken dan bindiga 'Dan Dari Biyar' ya bakuncin lahira hannun sojojin Nijeriya a Sokoto

Karin bayani: https://shorturl.at/khoKN

Dangote ya yi ritaya daga matsayin shugaban kamfanin siminti na Dangote CementKarin bayani: https://shorturl.at/xqGIR
26/07/2025

Dangote ya yi ritaya daga matsayin shugaban kamfanin siminti na Dangote Cement

Karin bayani: https://shorturl.at/xqGIR

Ƙungiyar Super Falcons ta Najeriya na neman kafa tarihin cin kofi na 10 a wasan ƙarshe a gasar kofin mata na AfirkaWace ...
26/07/2025

Ƙungiyar Super Falcons ta Najeriya na neman kafa tarihin cin kofi na 10 a wasan ƙarshe a gasar kofin mata na Afirka

Wace fata za ku yi musu?

Karin bayani: https://shorturl.at/qX1tJ

26/07/2025

Matakan da Janar Tchiani ya dauka cikin shekaru biyu da juyin mulki da s**a faranta ran 'yan Nijar

Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya ba da umurnin binciken kwamishinansa da ake zargin ya yi belin wani dilan miyagun kway...
26/07/2025

Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya ba da umurnin binciken kwamishinansa da ake zargin ya yi belin wani dilan miyagun kwayoyi

Karin bayani: https://is.gd/NoKQme

26/07/2025

Yadda Janar Tchiani ya fusata ran wasu ‘yan Nijar a cikin shekaru biyu da juyin mulkin da ya jagoranta

26/07/2025

Za a gudanar da zanga-zangar neman sakin Bazoum yayin bikin cika shekaru biyu da juyin mulki a Nijar

26/07/2025

Malam Nasiru Elrufa'I sojan gona yake yi mana domin kuwa ba dan cikin mu bane, a cewar jam’iyyar SDP

25/07/2025

Yadda gwamnatin Nijeriya ke kokarin ceto wasu ’yan ƙasar da s**a makale a Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya

25/07/2025

Duk wanda zai taba Kashim Shettima a cikin tafiyar APC, to karshen jam’iyyar ne ya zo - Hon Sadiq Umar

25/07/2025

Labaran DCL Hausa 25/07/2025

- Malam Nasiru Elrufa'I sojan gona yake yi mana domin kuwa ba dan cikin mu bane, a cewar jam’iyyar SDP

- Fadar Shugaban Najeriya ta musanta zargin Kwankwaso na yin watsi da yankin arewacin kasar

- Sabon shugaban APC kuwa ya sha alwashin daukar tsauraran matakai don kara inganta tafiyar jam’iyyar

Mai gabatarwa: Salisu Ado Sulaiman

Address

Kaduna

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when DCL Hausa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to DCL Hausa:

Share