DCL Hausa

DCL Hausa DCL Hausa na yaki da labaran bogi ta hanyar kawo muku hirarraki da labarai sahihai
(2)

18/09/2025

Yadda yajin aikin likitoci ya tagayyara marasa lafiya a Abuja

((Muna gabatar muku da rahoton farko na Naja'atu Nuhu, sabuwar wakiliyar DCL Hausa a Abuja, Nijeriya))

18/09/2025

Labaran DCL Hausa 18/9/2025

- Seyi Tinubu na da damar tsayawa takarar Shugaban Kasa in ji hadimin Shugaban Najeriya Bola Tinubu

- Atiku Abubakar na alakanata sanya dokar ta-baci a jihar Rivers da salon mulkin Kama-karya na gwamnatin Najeriya

- Tawagar kwallon kafar Najeriya Super Eagles ta sauka da maki daya a kan jadawalin FIFA

Mai gabatarwa: Muhammad Jamil Ibrahim

Dangote ya yi watsi da bukatar 'yan kasuwa ta kara farashin litar man fetur da N75Wata sanarwa da matatar mai ta Dangote...
18/09/2025

Dangote ya yi watsi da bukatar 'yan kasuwa ta kara farashin litar man fetur da N75

Wata sanarwa da matatar mai ta Dangote ta fitar, ta bayyana cewa kungiyar masu defo defo na man fetur a Najeriya DAPPMAN ta bukaci Dangote ya yi karin ne domin ta samu damar sayar da man kan farashi mai tsada a cibiyoyinta, kamar yadda Daily Nigerian ta ruwaito.

Shugaban Najeriya Bola Tinubu zai ziyarci jihar Kaduna a gobe Juma'a don halartar daurin aure da kuma ziyaraFadar shugab...
18/09/2025

Shugaban Najeriya Bola Tinubu zai ziyarci jihar Kaduna a gobe Juma'a don halartar daurin aure da kuma ziyara

Fadar shugaban kasa ta ce Tinubu zai halarci daurin auren dan gidan sanata mai wakiltar Zamfara ta yamma, Abdul'aziz Yari, tare kuma da kai ziyarar ga uwargidan tsohon shugaban Najeriya marigayi Muhammadu Buhari.

Sanarwar ta ce Tinubu zai koma birnin Abuja bayan kammala ziyarar a gobe Juma'a.

Za mu kammala dukkanin ayyukan da ke gabanmu ba tare da sake ciyo bashin ko sisin-kobo ba, a cewar gwamnan jihar Kaduna ...
18/09/2025

Za mu kammala dukkanin ayyukan da ke gabanmu ba tare da sake ciyo bashin ko sisin-kobo ba, a cewar gwamnan jihar Kaduna Uba Sani

Karin bayani: https://da.gd/n99ND

18/09/2025

Kada ku zabi mahaifina, lokaci ya yi da za a ba bangaren adawa dama, inji diyar Paul Biya, shugaban kasar Kamaru da ya yi shekaru 42 yana mulki, yake neman tazarce

Omoyole Sowore ya yi sa'a cewa shugaba Tinubu mutum ne mai mutunta doka, in ji ministan Abuja Nyesom WikeKarin bayani: h...
18/09/2025

Omoyole Sowore ya yi sa'a cewa shugaba Tinubu mutum ne mai mutunta doka, in ji ministan Abuja Nyesom Wike

Karin bayani: https://da.gd/zWFfXo

18/09/2025

Yadda muka raba wa talakwan Nijeriya Naira biliyan 330 domin cire su daga kangin rayuwa - Gwamnatin Tinubu

18/09/2025

Takaitattun Labaran DCL Hausa 18/09/2025

Tawagar Super Eagles ta sauka da maki daya a kan jadawalin FIFA, inda ta koma ta 45 a duniyaKarin bayani: https://da.gd/...
18/09/2025

Tawagar Super Eagles ta sauka da maki daya a kan jadawalin FIFA, inda ta koma ta 45 a duniya

Karin bayani: https://da.gd/q6PSU

Kungiyar mabiya addinin kirista ta soki sabuwar dokar tantance wa'azi kafin hawa mumbari a jihar NejaKarin bayani: https...
18/09/2025

Kungiyar mabiya addinin kirista ta soki sabuwar dokar tantance wa'azi kafin hawa mumbari a jihar Neja

Karin bayani: https://da.gd/CL6C9

Mataimakin shugaban Nijeriya Kashim Shettima na jagorantar taron majalisar tattalin arzikin kasa a AbujaKarin bayani: ht...
18/09/2025

Mataimakin shugaban Nijeriya Kashim Shettima na jagorantar taron majalisar tattalin arzikin kasa a Abuja

Karin bayani: https://da.gd/mMCZf

Address

Arewacin Najeriya
Kaduna
800264

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when DCL Hausa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to DCL Hausa:

Share