11/09/2026
Kakakin Jam’iyyar APC na Jihar Kaduna, Muhammad Sani Haruna, ya bai wa al’ummar jihar Kaduna tabbaci cewa Gwamna Sanata Uba Sani zai ci gaba da gudanar da ayyukan alheri da kawo ci gaba a fadin jihar.
Muhammad Sani Haruna ya bayyana cewa gwamnatin Gwamna Uba Sani ta himmatu wajen inganta rayuwar al’umma tare da aiwatar da muhimman ayyukan raya kasa.
Senator Uba Sani zai runanya ayukan raya kasa idan aka zabeshi zango na 2