Da’irar Kaduna

Da’irar Kaduna An bude wannan page din neh domin yada manufofin SAYYID ZAKZAKY (H),Hadi da Ayyukan Da’irar kaduna.

Let them know that our imams have spent all their lives spreading and promoting Islam. If they had wanted to flatter the...
22/08/2024

Let them know that our imams have spent all their lives spreading and promoting Islam. If they had wanted to flatter themselves, they would have had all the material capabilities, but they sacrificed themselves for the sake of Islam and did not flatter the oppressor.

Imam Khomeini

Da’irar Kaduna


18/Safar/1446
22/08/2024

Kaduna circle: Today's forty travelling of Imam Husain (a. s) from Maraban region Jos to Zaria 2024/1446H.First take: Tr...
21/08/2024

Kaduna circle: Today's forty travelling of Imam Husain (a. s) from Maraban region Jos to Zaria 2024/1446H.

First take: Traffic is lifted by the grace of God.

KD-PRESS 🌐
©21/8/2024

21/08/2024

Yanzu haka tattakin yankin Kaduna, zuwa Zariya yafara da yardar Allah.

Komawa Ķan Turbar  Addini ne Kadai Zai iya futar daMutanen Kasaŕ Nan Daga yunwa....Mutanen ƙasar nan su sani cewa; mafit...
20/08/2024

Komawa Ķan Turbar Addini ne Kadai Zai iya futar daMutanen Kasaŕ Nan Daga yunwa....

Mutanen ƙasar nan su sani cewa; mafita gare mu shine komawa ga addinì. Duk fafutukar da muke yi la'alla kun ce mishi Ashura ne, ko kun ce mishi Qudus, ko kun ce Maulidin Annabi ne, ko kuncce masa wani marasib ne cikin marasibobin mu, koma meye kuka ƙira shi to mu muna yi ne da unwanin dawowar addinin musulunci,shi zai yi iko da al'umma daram k**ar yadda ya yi iko da wannan al'umma ada, kuma shi ne kaɗai zai shimfiɗa adalci, kuma shi ne kaɗai zai fitar da mu daga ƙangin da muke a ciki, shine kuma kaɗai zai fitar da mu daga yunwa da fatara da rashin tsaro da rashin zama lafiyan da muke a ciki.

Kuma na san cewa maƙiya sun san da wannan shi ya sa kuma idonsu a kanmu yake, saboda haka in ma kuna buƙatar mafita ne to mafitan kenan insha Allahul-Azim.

Muna fatan Allah Ta'ala ya tausayawa wannan al'umma ya dawo mana da addinin mu ya yi mulki da mu daram.

’irar kaduna


15/Safar/1446
20/08/2024

18/08/2024

Wanna da'awa da muke Yi ci gaban da'awar shehu Usman Dan fodiyo ce. Abunda muke so muyu shineh Muna son dauka ta Kafun wacce ta hada dukkan Al'umma kowa da kowa.

—SAYYID ZAKZAKY (H)

’irar kaduna


14/safar/1446
18/08/2024

'ISRA’ILAWA A FALASƊINU KULLU-YAUMIN SAI SUN KASHE MUTUM'._Sheikh Ibraheem Zakzaky (H)."Wannan inda Mutum yana bibiyan a...
16/08/2024

'ISRA’ILAWA A FALASƊINU KULLU-YAUMIN SAI SUN KASHE MUTUM'.

_Sheikh Ibraheem Zakzaky (H).

"Wannan inda Mutum yana bibiyan abin da ke faruwa, zai ga cewa tun k**awar watan Rajab, ko ma nace tun karshen JimadaThani, wanda ya yi daidai da farkon shekarar miladiyya din nan, kullu-yaumin Mutanen nan kisa suke yi, kullu-yaumin suna kashe Falasɗinawa ne, su je su kai musu hare-hare, Sojoji ne ɗauke da bindigogi da kwalkwali, da rigunan da ke kare kai daga harsashi, da manyan-manyan takalma, da miyagun shiga, idan ka gansu k**ar dodonni, su suke shiga su kutsa Unguwa-unguwa, Kullu-yaumin wai suna neman wai Ƴan ta’adda.

Duk wani saurayi ana iya k**a shi, harbi suke yi, kuma harbin nan da suke yi a ka suke yi, mafi yawan waɗanda s**a kashe a ka ne (an harbe su a kai), kuma mafi yawansu Matasa ne ƴan shekaru Goma sha zuwa shekaru Ashirin da wani abu, ko ‘yan shekaru Talatin da wani abu, mafi yawa ƴan ƙasa da Goma ne da kuma ƴan kasa da Talatin, mafi yawansu kuma suna harbinsu ne a ka, kullu-yaumin sai sun kashe Mutum, basu ma damu da abin da suke aikatawa ba..."

-CIKIN JAWABIN JAGORA SHAIKH IBRAHEEM ZAKZAKY (H) A RANAR QUDUS. 2023/1444.

’irar kaduna


08/Safar/1446
16/08/2024

"If Imam Mahdi (atfs) will not appear in our time, may Allah hasten his appearance as a result of our martyrdom."~ Marty...
16/08/2024

"If Imam Mahdi (atfs) will not appear in our time, may Allah hasten his appearance as a result of our martyrdom."

~ Martyr Ahmad Zakzaky

’irar kaduna


09/Safar/1446
16/08/2024

BAMU DA MAFITA IN BA A ALƘUR’ANI BAInji Shaikh Ibraheem Zakzaky (H)“Bamu da mafita in ba a Alkur’anin nan ba. Allah Ta’a...
15/08/2024

BAMU DA MAFITA IN BA A ALƘUR’ANI BA

Inji Shaikh Ibraheem Zakzaky (H)

“Bamu da mafita in ba a Alkur’anin nan ba. Allah Ta’ala ya saukar da shiriya ga mutane, (amma) sun je suna neman (mafita) a wani wuri. To su mutanen da basu san shiriya ba, su ba mamaki a wajensu, tunda su basu ma san shiriyar ba, (basu ma san da Alƙur’anin ba), idan s**a ce suna neman meye mafita (ba abin mamaki ba ne). Ka ga suna ta baganniya, ba mamaki tunda ba su sani ba.

“Amma abin takaici shi ne; Musulmi sun zo sun hadu tare dasu, sun ce duk suna neman mafita. Ku kuna da mafita a wajenku, su kuma basu da ita, duk kun zo kun taru kun ce baku da mafita. To ina kuwa zaku samu? Wanda yake da mafita a hannunsa sai yace yana neman mafita ne, mutumin da ya fita daga gida ya nausa daji, yace gida zai tafi, yana ta kara ingiza kansa cikin kungurmin daji ina yake kara ma kansa? Yana dada bacewa ne, tunda gidan ya bari.

“To, mu nan Alhamdulillahi, Allah Ta’ala ya albarkace mu da shiriya, wanda yake shi ne maganarsa ta karshe zuwa Bil-Adam bakidaya (Alƙur'ani). To, ba yadda za a yi ace wai mu da wanda bai san wannan ba duk mu zama ɗaya. Fatanmu wannan ya zama shi ne mataki na haskaka wannan al’umma.”

— Jagora Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) a yayin ganawarsa da Mahaddata Alƙur’ani Mai Girma, a shekarar 1444 (2023) a gidansa da ke Abuja.

’irar kaduna


10/Safar/1446
15/08/2024

BA WANI ANNABI FACE YA SHA WUYA DON GANIN KALMAR ALLAH ITA CE A SAMA.__Sheikh Ibraheem Zakzaky (H) yace;."...Domin in mu...
15/08/2024

BA WANI ANNABI FACE YA SHA WUYA DON GANIN KALMAR ALLAH ITA CE A SAMA.

__Sheikh Ibraheem Zakzaky (H) yace;.

"...Domin in mutum ya duba da ƙyau sai yaga cewa, babban Gwagwarmayar da Annabawa s**a yi kenan. Sun yi ƙokarine na suga cewa Addinin Musulunci ne yake iko da Al'umma. Su maƙiya Annabawa al'ummun da suke da iko a hannunsu su kuma s**a yaƙi Annabawan, shiyasa aka samu fafatawa.

Ba wani Annabi face ya sha wuya, akan yana neman yaga kalmar Allah ita ce a sama. To wala'alla Mutane sun manta wannan shi ne Ibada."

-SHEIKH IBRAHEEM ZAKZAKY (H), YAYIN JAULA A FUNTUWA.

’irar kaduna


10/Safar/1446
15/08/2024

Babu Kungiyar Ta'addanci ta Shi'a a duk Duniya."Inda mu masu kisan kai ne da mun kashe waɗanda s**a buɗe mana wuta da ra...
14/08/2024

Babu Kungiyar Ta'addanci ta Shi'a a duk Duniya.

"Inda mu masu kisan kai ne da mun kashe waɗanda s**a buɗe mana wuta da rana tsaka, amma a kan ga muna haɗuwa har mu miƙa musu hannu (mu gaisa) da su."

"Bindiga kuke da ita kawai, mu muna da abin da ya fi bindiga....(Allah)"

— Inji Shaikh Ibraheem Zakzaky (H).

’irar kaduna


09/Safar/1446
14/08/2024

Arana irin ta yau 14 Agusta 1961, yayi daidai da ranar da aka haifi Mallama zeenatudden Ibraheem mata kuma garkuwa gurin...
14/08/2024

Arana irin ta yau 14 Agusta 1961, yayi daidai da ranar da aka haifi Mallama zeenatudden Ibraheem mata kuma garkuwa gurin Sayyid Zakzaky (H); Wanda yau ta cika shekaru 63 Masu Albarka.

Allah ya kara miki lafiya,juriya,hakuri,imani,yakini, Nisan kwana da sabaty ya ummu Shuhada.

’irar kaduna


09/Safar/1446
14/08/2024

Address

Kaduna

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Da’irar Kaduna posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share