Ramka Media Tv

Ramka Media Tv Alhamdulliah

Lionel Messi ya ce ba shi da tabbacin lokacin da ya rage masa yana taka ƙwallo bayan mutuwar mahaifinsa, Jorge. A cikin ...
12/08/2026

Lionel Messi ya ce ba shi da tabbacin lokacin da ya rage masa yana taka ƙwallo bayan mutuwar mahaifinsa, Jorge.

A cikin wani saƙo da ya wallafa a shafukan sada zumunta, Messi ya ce bai san ya zai yi rayuwa ba, ba tare da mahaifinsa ba, kuma yana cikin wani yanayi maras daɗi.

Messi ya jagoranci Argentina zuwa wasan ƙarshe na Kofin Duniya yayin da mahaifinsa ke jinya.

SPONSORED SHUGABAN KARAMAR HUKUMAR LERE YA KADDAMAR DA RABON TAKIN KYAUTA NA GWAMNA UBA SANIShugaban Karamar Hukumar Ler...
12/08/2026

SPONSORED

SHUGABAN KARAMAR HUKUMAR LERE YA KADDAMAR DA RABON TAKIN KYAUTA NA GWAMNA UBA SANI

Shugaban Karamar Hukumar Lere, Hon. Jafaru Ahmed, ya kaddamar da rabon takin zamani kyauta ga manoman Karamar Hukumar Lere, a matsayin wani bangare na tallafin noma da Gwamnan Jihar Kaduna, Mai Girma Sanata Uba Sani, ke bayarwa domin bunkasa harkar noma da tallafawa manoma.

An bayyana cewa wannan tallafi zai taimaka wajen rage wa manoma radadin tsadar kayan noma, musamman taki, tare da ba su damar kara yawan amfanin gona da samun ingantaccen noman zamani.

A nasa bangaren, Shugaban Karamar Hukumar Lere ya bayyana muhimmancin wannan tallafi ga manoma, yana mai cewa samar da taki kyauta zai taimaka wajen bunkasa noma, samar da abinci da kuma inganta tattalin arzikin al’umma.

Haka kuma, rabon takin na daga cikin kokarin gwamnatin jihar na karfafa harkar noma da tallafawa manoma domin samun wadataccen abinci da inganta rayuwar al’ummar jihar Kaduna.

Ana sa ran tallafin zai kara wa manoma kwarin gwiwa wajen gudanar da ayyukan noma a wannan kakar, tare da taimakawa wajen rage matsin tattalin arziki da ke tattare da tsadar kayan aikin noma.

RAMKA MEDIA 📺 TV

11/08/2026

Yashi

Muhammad al,jawad zubairu daya ne daga cikin matasan wannan gari na ramin kura mai albarka, ya kasance matashi mai ilimi...
09/08/2026

Muhammad al,jawad zubairu daya ne daga cikin matasan wannan gari na ramin kura mai albarka, ya kasance matashi mai ilimi, da biyyaya ga manya. RAMKA MEDIA 📺 TV tana mishi fatan alkhairi

Hon. Sani Mohammed ya mayar da martani game da kalaman da tsohon Dan takaran Majalisar dokokin jahar Kaduna a jam'iyyar ...
09/08/2026

Hon. Sani Mohammed ya mayar da martani game da kalaman da tsohon Dan takaran Majalisar dokokin jahar Kaduna a jam'iyyar ADC yayi wato Hon. Jumare Magaji game da Zaben fidda gwani da jam'iyyar tayi.

Inda ya bayyana Jumare Tanimu Magaji a matsayin wanda ya cika yawo a Siyasa domin cimma muradin kansa ba na Jama'a ba. Ya Kuma karyata batunsa na cewa ba ayi ingantaccen zabe wajen fidda Dan takara a jam'iyyar ta ADC. Ku kasance tare damu domin kallon cikakken tattaunar.

KHM TV HAUSA

09/08/2026
wayannan yan wasa ne daga garin ramin kura daga gungiyan kwallon kafa na (AL,JIBSON UNITED) allah ya karo musu ci gaba m...
08/08/2026

wayannan yan wasa ne daga garin ramin kura daga gungiyan kwallon kafa na (AL,JIBSON UNITED) allah ya karo musu ci gaba mai albarka

al,ameen rufa,i kenan lokacin dayake camp dinshi a nasarawa state
08/08/2026

al,ameen rufa,i kenan lokacin dayake camp dinshi a nasarawa state

08/08/2026

Celebrating my 2nd year on Facebook. Thank you for your continuing support. I could never have made it without you. 🙏🤗🎉

nazir rabi'u idrees, wani fata kuke masa
07/08/2026

nazir rabi'u idrees, wani fata kuke masa

Address

Kaduna

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Ramka Media Tv posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

Share