Rahma humanitarian foundation

Rahma humanitarian foundation "Shafin hukuma na Gidauniyar Rahma Humanitarian Foundation.

Muna yada karatuttukan malamai amintattu da kuma gudanar da ayyukan tallafi, jinkai, da ciyar da gajiyayu domin neman yardar Allah."

Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah Muna masu farin cikin sanar daku cewa a kokarin da CEO na wannan Gidauniya yak...
30/07/2026

Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah

Muna masu farin cikin sanar daku cewa a kokarin da CEO na wannan Gidauniya yakeyi domin samar da wani abu wanda zai zama sadaka mai gudana zuwa gareshi da iyayensa Sagir Abdulhamid ya fara wallafa littafansa Masu gyara rayuwar Al'umma gurin zaman Aure wannan littafi mai suna RAYUWAR AURE A MUSULUNCI Hanyoyin Samun Zaman Lafiya Da Albarka an ayyana cewa 2k shine adadin Abinda zaa amsa domin sadaukar da wannan littafin ku biyomu a comments Section don jin abubuwan dake cikin littafin nan wanda kai da kanka zakaji cewa tabbas ya dace ka mallaka

Ga duk wanda ya amince kuma zai biya 2k din domin ya mallaka zai iya tuntubarmu ta dayan wadannan numbobin 07039872084 or 08155064362

Ku biyu mu comments section don karanta samun kadan daga cikin abinda ke a cikin littafin

11/07/2026

“Wani lokacin… Allah yana hana ka abu ne
ba don yana ƙin ka ba,
amma don yana son ya baka mafi alheri.”
🤲 Ka dogara da Allah.
👉 Follow domin ƙarin reminders.

Kowannenmu yana fatan barin wani gado na alheri wanda zai ci gaba da amfanar da mu har bayan ranarmu. Sadakatul Jariyyah...
06/07/2026

Kowannenmu yana fatan barin wani gado na alheri wanda zai ci gaba da amfanar da mu har bayan ranarmu. Sadakatul Jariyyah ita ce hanyar da za ta ci gaba da zubar mana da ladar alheri koda bayan mun tafi.
​A yau, Rahma Humanitarian Foundation tana gayyatar dukkan masu kishin rayuwar bayan mutuwa da masu son taimakon mabuƙata, domin shiga sabon rukuninmu na WhatsApp na musamman.
​Me za a riƙa yi a wannan rukunin?
✅ Tallafin Agaji: Shirya ayyukan ciyar da mabuƙata da tallafawa marayu.
✅ Sadakatul Jariyyah: Tsara tarurrukan taimako na musamman waɗanda za su zama jarin lahira.
✅ Hada Kai: Tattauna hanyoyin da za mu inganta rayuwar al'umma gaba ɗaya.
​Idan kana son ka zama ɗaya daga cikin waɗanda za su kasance masu bayar da gudunmawa don neman yardar Allah, muna maraba da kai cikin wannan tafiya ta alheri.
​👉 DON SHIGA RUKUNIN, DANNA LINK ƊIN DA KE ƘASA:
🔗 https://chat.whatsapp.com/GHj3U3p0S090FnyPvc3y8O
​“Kada ka raina wani abu na alheri, domin shi ne zai zama haskenka a ranar da babu wani taimako sai na abin da ka aikata.”
​Rahma Humanitarian Foundation
Tare, muna gina makoma mai haske.

Shin kana daya daga cikin wadanda suke tunawa da Malam?Dame kafi yawan Tunawa dashi?Shin ko zamuyi tarayya dakai a comme...
02/07/2026

Shin kana daya daga cikin wadanda suke tunawa da Malam?

Dame kafi yawan Tunawa dashi?

Shin ko zamuyi tarayya dakai a comments section domin nema masa rahama gurin mahallicinmu?

Fitar rai yana farawa ne ta ƘAFA don kar ka samu damar guduwa daga raɗaɗin mutuwa. Ido shi ne na ƙarshe don ka kalli duk...
01/07/2026

Fitar rai yana farawa ne ta ƘAFA don kar ka samu damar guduwa daga raɗaɗin mutuwa. Ido shi ne na ƙarshe don ka kalli dukkan abin da yake faruwa.

Ya Allah! Ka sauƙaƙa mana raɗaɗin mutuwa.

Inuwar wani babban Malami ne a Najeriya wanda Allah yayiwa cekwa Shekarun baya idan har kana karuwa da wanan Malamin fad...
01/07/2026

Inuwar wani babban Malami ne a Najeriya wanda Allah yayiwa cekwa Shekarun baya idan har kana karuwa da wanan Malamin fada Muna Sunasa a comments section..??

WUTAR MAZINATA DABANCE! KU DAURE KU KARANTAKUMA KUYI "SHARING "ZUWA GA AL'UMMAR MUSULMAIAnnabi (SAW) ya bamu labari cewa...
01/07/2026

WUTAR MAZINATA DABANCE! KU DAURE KU KARANTA
KUMA KUYI "SHARING "ZUWA GA AL'UMMAR MUSULMAI
Annabi (SAW) ya bamu labari cewar :a lokacin da yaje"
mi'iraji" ya leqa cikin wuta, Sai yaga wasu mutane tsirara,
an tattarasu acikin wani ramin dagwalon azaba, wuta tana
ci ta qasansu,
Kuma mala'iku suna jibgarsu, suna ci gaba da yi musu
azaba,
Sai ya tambayi Malaika jibrilu Yana cewa :ya JIBRILU
"WADANNAN SU WAYE NE?
Sai jibrilu yace :WADANNAN MAZINATA NE
Annabi (SAW) ya bada labarin cewar akwai wani irin IHU da
kururuwa wanda yan wuta sukeyi idan an bude musu
farjojin mazinata.
Kunjifa jama'a, Saboda tsananin wari da doyin al'aurar
mazinata idan an budeshi sai dukkan yan wuta suyi ta "IHU
" sunata yin kururuwa,
Hakanan akwai wani ruwa Mai bala'in wari Wanda yake
fitowa daga daga cikin al'aurar mazinata idan ana gana
musu Azaba,
Wannan ruwan sunansa "TEENUL KHABAAL"
Kuma Yana daga cikin nau'in abincin da yan wuta suke ci
acikin acikin wuta,
Ya ku jama'a! Ina bamu shawara da cewar mu guji ZINA da
dukkan dangoginta, wallahi ZINA bala'ice tun anan duniya
ballantana ma a lahira.
Ya Allah ka tsaremu Kuma ka tsare farjojinmu daga aikata
kaba'ira Ameen😢

ALLAH YASA MUJI KUMA MU AMFANW 🤲

Follow me Sagir Abdulhamid Nazangi

01/07/2026
01/07/2026

Saurara kaji

01/07/2026

*ALLAH UBANGIJI KASA MUCIKA DA KALMAR SHA-HADA*🫀🤲🕋

Barkan mu da safiya Allan ubangiji kasa muna da rabo a gidan Al-jannah

Address

Kaduna

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Rahma humanitarian foundation posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

Share