Giwa's Mic

Giwa's Mic Real Issues, Real Voices
(5)

02/06/2026

Amupitan maciyin amanar ƙasa ne, makaryaci, kuma mara adalci. Mun ƙi shi ba don ba Musulmi ba ne, a baya ma shugabannin INEC biyu ne kawai aka taɓa yi Musulmi amma bamu taba magana ba

31/05/2026

Inaa Matasan Arewa???

30/05/2026

Tana kan layi zata ga Sarkin Kano Sunusi Lamido Sunusi, yaron ta da be da lafiya ya rasu a hannun ta kafin a kai kanta😢 InnalilLaahi wa inna ilayhi raajiun

28/05/2026

YAU TINUBU YA CIKA SHEKARA 3 A MULKI: Duk wani ɗan Arewa mai kishi da ya saurari wannan bidiyon, ba zai iya kwanciya ya yi barci ba.

Irin baƙin wariya, danniya, marginalisation da tauye Arewa da gwamnatin Tinubu ta yi, ba a taɓa yi ba a tarihin Najeriya. Duk wanda ya saurari wannan saƙo har ƙarshe, dole hankalinsa ya tashi, zuciyarsa ta motsa, hawayensa su zuba, kuma lamirinsa ya tambaye shi, shin har yaushe za mu ci gaba da yin shiru ana danne mu?

26/05/2026

Ladubban Eidi.

26/05/2026

Ya kamata duk wani Musulmi ya saurari wannan bidiyo.

A cikin wannan bayani, Dr. Abdullahi Abubakar Lamido ya warware shubuhar propaganda da ake yadawa cewa wai addinin Musulunci addini ne na ta’addanci.

Ya yi bayani cikin hujja, musamman a wannan lokaci da ake ƙoƙarin gurɓata fahimtar mutane game da addinin Musulunci.

25/05/2026

Shirin rabon shanu dubu ɗaya da ɗari uku, 1,300, da raguna dubu biyu, 2,000, a Jihar Kaduna, kamar yadda muka gudanar da irin wannan aikin a bara.

- Shugaban Gidauniyar Zakka da Waƙafi ta Jihar Kaduna

22/05/2026

Ko maƙiyina ne, bana fatan Allah Ya jarrabe shi da irin azabar da na sha lokacin da aka yi kidnapping ɗina. Amma ga tambayar da kowane dan AREWA ya kamata ya amsa min.

-Mal. Isma’il Sahabi Part 5

22/05/2026

Ko maƙiyina ne, bana fatan Allah Ya jarrabe shi da irin azabar da na sha lokacin da aka yi kidnapping ɗina. Amma ga tambayar da kowane dan AREWA ya kamata ya amsa min.

-Mal. Isma’il Sahabi

21/05/2026

Magidanci mai mata biyu ya nemi gafara daga iyalansa, ya bar gida na tsawon shekara guda domin Haddar Alƙur’ani, kuma cikin ikon Allah ya dawo da nasarar haddacewa.

Wannan na daga cikin labaran ban mamaki cikin mahaddata 2,094 da Sheikh Abdullahi Balalau ya ɗauki nauyin haddatarwa a faɗin ƙasar nan.

Cikakkiyar tattaunawa da Dr. Abdulkadir Saleh Kazaure.

Address

Kaduna
800001

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Giwa's Mic posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share