Sadeeq Yusuf

Sadeeq Yusuf Muhammadu rasulullah ❤️❤️❤️

Ga sarkin waka ga rarara suna video call 🤣🤣🤣 Wai ko Ina rigimar take Anya kuwa dama ba fadan karya suke ba
07/08/2026

Ga sarkin waka ga rarara suna video call 🤣🤣🤣

Wai ko Ina rigimar take Anya kuwa dama ba fadan karya suke ba

Omologo namu na gargajiya Hadari malafar duniyaGunki Allan arna
07/08/2026

Omologo namu na gargajiya

Hadari malafar duniya
Gunki Allan arna

‎"Mutuwar aurena duk matsalar daga ni ne. Ba  zan iya zancan nan a media ba, saboda ba yau ba ne an yi da yawa. Baka da ...
06/08/2026

‎"Mutuwar aurena duk matsalar daga ni ne. Ba zan iya zancan nan a media ba, saboda ba yau ba ne an yi da yawa. Baka da dalilin kullum sai ka fahimtar da mutane cewa ga dalili saboda lokacin da za ka yi auren nan baka yi shawara da yan media ba"

‎Jarumi Adam A. Zango ya bayyana haka ne a kafar yada labarai ta DRtv a baya-bayan nan.

Good morning fam ♥️♥️♥️
03/08/2026

Good morning fam ♥️♥️♥️

Rarara Wato Ka Kirawa kanka ruwa wllh tunda Ka taba malam mu abarmu da Kai Dan kan asawanyarka...
03/08/2026

Rarara Wato Ka Kirawa kanka ruwa wllh tunda Ka taba malam mu abarmu da Kai Dan kan asawanyarka...

CIGIYA!       CIGIYA!!          CIGIYA!!!Ana sanar da 'yan uwa da abokan arziki cewa wannan Bawan Allah ya samu hatsari ...
03/08/2026

CIGIYA! CIGIYA!! CIGIYA!!!

Ana sanar da 'yan uwa da abokan arziki cewa wannan Bawan Allah ya samu hatsari ne a ƙauyen Badume, da ke cikin Ƙaramar Hukumar Bichi.

A halin yanzu, ba ya iya magana, don haka ba a san ɗan wane gari ba ne.

Lamarin ya faru tun da yamma, amma har yanzu ba a samu 'yan uwansa ba.

Ana roƙon Al’umma da su taimaka wajen yaɗa wannan saƙo, ko Allah Ya sa a dace a gano iyalansa.

Domin ƙarin bayani, a tuntubi wannan lamba:
07044314473

Cen ta Matse Maka Jahili Dakiki Yanda Kake Jahili a Tunaninka Muma JahilainiKaje Ka Zagi duk uban da zaka zaga Amman mal...
02/08/2026

Cen ta Matse Maka Jahili Dakiki

Yanda Kake Jahili a Tunaninka Muma Jahilaini

Kaje Ka Zagi duk uban da zaka zaga Amman malam yafi karfin Zagi a wajen Jahili irinka

02/08/2026
Nigeria ƙasarmu ta gado
02/08/2026

Nigeria ƙasarmu ta gado

Ministan lantarki, Joseph Tegbe, ne ya bayyana haka yayin da yake ganawa da manema labarai a ranar Juma'a.

Ƙarin bayani - https://trib.al/bKbeEuM

Wannan Shine Mahaifina Allah ya Haskaka Kabarinsa 🥲🥲
02/08/2026

Wannan Shine Mahaifina
Allah ya Haskaka Kabarinsa 🥲🥲

Address

Kano Outlying

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Sadeeq Yusuf posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

Share