El-Jareedah Newspaper Hausa

El-Jareedah Newspaper Hausa News and entertainment

Dandago mashin and motors gami bukata sa hannin jare yayi magana a wannin number 08061619761
26/05/2026

Dandago mashin and motors gami bukata sa hannin jare yayi magana a wannin number 08061619761

16/03/2026

Shika usaini wada sufe garangamawa Dan rime kaño

08/03/2026
05/03/2026

Kaño stite yous mublazisan Hamza Al Mustafa zaban allah ni

03/01/2026

Nadin sarautar da akayi a jahar katsina wanda mai martaba sarkin katsina yayi a fadarsa, wanda manyan baki s**a halarta a cikinsu harda mai girma Hamza almustapha

20/03/2024

DAGA WAZIRIN EL-JAREEDAH

Waziri yace muna neman afuwa ga masu bibiyarmu wajan karanta labaranmu saka makon rashin sakawa kwana biyu .to yanzu muna san zamu cigaba da sakawa don haka muna kara godiya ga duk wanda suke sauraranmu.
Sai waziri yace gaskiya jamma'a suna cikin wani yanayi na rashin kudi don suna kasa biyawa kansu bukata karama ko babba .sakamakon rashin kudi da muka sami kanmu aciki.
Waziri ya kara cewa gaskiya ya dace muzama masu taimakawa junanmu don kara samun fahinta tsakaninmu.
Yace munsani wasu suna taimakawa,wasu basasan suzama masu taimako ga alumma musamman yan uwanmu musulmi.
Yace ya dace masu bada duk wani taimako s**ara don darajar wannan watan da muke ciki watan da ubangiji (Allah) madaukakin sarki yake ninka maka lada idon kayi abin ladan.
Yace yanzune lokacin da duk wanda yake da wata dama don yaga ya taimakawa jamma'a,kuma shima (Allah) zai taimaka masa don haka inna kara kira ga wanda yake san yayi taimako ta yanda zai bada taimako
Yace ya wasu kasashen idon kaga yanda suke bada taimako sai kayi mamaki musamman kasashen larabawa da suke duniya.
Yace 1- ya dace ciyarwa da shayarwa ya dace Sosai.2- ya dace katara jamma'a kaciyar dasu kashayar dasu don kara Neman yardar (Allah) madaukakin sarki
3- yace awannan watan na ramadan yace mukara neman kusanci ga ubangiji madaukakin sarki .don gaskiya duk wanda yake da wata dama cikin wannan watan to yayi amfani da wannan dama don karuwar sace to nizan cigaba da wannan fadakarwa ko kuma yinkira da fatan alhairi ga dukkan yan uwa muslmi da suke fadin duniya ya (Allah) kasamu dace darabo.

11/03/2024

DAGA ZAINAB UMAR MAMMAN KANO
A Yau litinin 11-3-2024 hijirata 1447 muka tsunduma cikin azumin watan ramadana wanda al-umma da dama suketa hada hadarsu ta yau da kullum
Inda na hangi dandazon mata akofar wani gida suna tsaitsaye domin jiran wani Abu.koda na karasa sai naji cewar suna zaman jiran mai gidanne domin Samun abinda zasu saka abakin salati idan lokacin sharruwa yayi.
Malama habiba tace muna zuwa wannan guri aduk lokacin da watan Ramadan ya Kama.s**anzo domin neman taimakon kayan abinci kamar irinsu masara,shinkafa,da kuma abinci da faffe lokacin buda baki da kunun tsamiya.
Daga karshe dai tayi godiya da kuma jinjina ga mai wannan gida domin yana kokari sosai samun irinsa acikin al-umma yana wahala .tace ya kamata masu hali suyi koyi da dabi'u irin na wannan bawan Allah.domin ya cika jan gwarzo kuma jajur tacce don samun irinsa yana da matukar wahala.

20/02/2024

MASU KUDI KUBADA ZAKKA DUKIYA TA ZAUNA LAFIYA.
DAGA YAU SANI GARBA K.GODA.
Malam Auwalu Wanda yake zaune a cikin birni,a fegin sunusi Malam yace fidda zakka ya zama dole Iran Kanada kudi ,Dukiya bata da asara sai dai tadinga daukaka bazaka ga wata asaraba sam don kana kiyaye ka'ida ta fidda zakka.
Malam yace wasu wanda sukeda dukiya suna ganin sune s**a bawa Kansu ,don tsananin nemansu shine yasa s**a tara dukiya .basa tunanin cewa Allah ne yabasu don haka basu taimaki kowaba babu ruwansu da kowa babu taimako.
Malam yace gaskiya wasu daga cikin masu kudi basa zuwa hajji,basa umara,basa sanyin ibada

13/02/2024

JAMMA'AR NIJERIYA SUNA NEMAN TAIMAKON (ALLAH) DON HAKA SAI ADDU'A MUCHANJA HALINMU.
DAGA ZAINAB UMAR MAMMAN KANO
"Yan najeriya da da mane s**a koka don ganeda halin yinwa da fatarar da ake ciki,musamman mata da yara,su abin yafi shafa .
Wata baiwar (Allah) mai suna Amina tayi kira ga gwamnatin tarayya ,data taimaka wajen ganin tasa malamai sudage da addu'a,domin samun saukin rayuwar da muke ciki .
Wallahi a yau sai mutum yayi kwana 2 bai ciba kuma ga yara.ta kara da cewa maganar dubu 8 baitasoba .ataimaka abude boda asami abinci .
Ta Kara da cewa tununbu kaifa musulmine.

08/02/2024

MATA DA KANANAN YARA SUNA WANI HALI ACIKIN NIJERIYA.
DAGA ZAINAB UMAR MAMMAN KANO
Mata na cikin wani yanayi a najeriya mata da yara suna cikin matsanancin hali a najeriya,duba da tsadar rayuwa da ake fama da ita ,maza nashan wahalar samo abinci,wanda hakan nataka muhimmiyar rawa wajen lalacewar yara da zawarawa.dama gurbacewar tarbiyya.zainab Umar mamman kano tayi nazari ga rahoton,data hada mana.
Tsadar rayuwa ta dugun zuma mata da yara wajen ganin sunfita naiman abin sakawa abakin salati.
Na zanta da wani yaro mai suna kamalu inda ya shaida mana cewa,yana fita gwangwanne ,inyasiyar yaci abinci ,tunda bako yaushe yake samowaba.
Ya kara da cewa wasu lokutanma ko yaje makaranta baya iya karatun saboda yunwa.haka kuma yayi kira ga wanda abin ya shafa dasu da surika fadakar da gwamnati da "yan kasuwa ,tunda duk abinda katara anan zaka barshi.
Kubiyomu shiri na gaba.

Address

Ja'in Yamma A, Gwale LGA
Kano
700103

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when El-Jareedah Newspaper Hausa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share

Category