Possible Update

Possible Update Shafin sahihan labarai, siyasa, harkokin gwamnati da al’amuran yau da kullum a Kano da Najeriya. Domin Karin bayani 07010552096

Ku biyo mu domin samun sahihan bayanai cikin gaggawa. “Muryar Gaskiya da Cigaba”.

Gulma Ajali😂
05/08/2026

Gulma Ajali😂

Yaya  kiran wadanda aka hai su uku lokaci guda?
05/08/2026

Yaya kiran wadanda aka hai su uku lokaci guda?

Kano ta dabo ❤️
05/08/2026

Kano ta dabo ❤️



Shugabancin Jam’iyyar APC na Jihar Kano ya bayyana cewa zai hukunta duk wani ɗan jam’iyyar da aka samu da laifin yi wa j...
05/08/2026

Shugabancin Jam’iyyar APC na Jihar Kano ya bayyana cewa zai hukunta duk wani ɗan jam’iyyar da aka samu da laifin yi wa jam’iyyar anti-party a lokacin zaɓen shekarar 2027.

Hakan ya fito ne ta bakin Kakakin Jam’iyyar APC na Jihar Kano, Kwamared Auwal Soja Sani Mainagge, a cikin wani faifan bidiyo da yake jawabi ga magoya bayan jam’iyyar. Ya ce wajibi ne kowane ɗan jam’iyyar ya zaɓi APC daga sama har ƙasa.

Ya ƙara da cewa, bayan kammala zaɓen, jam’iyyar za ta gudanar da bincike kan duk wanda ake zargi da yi wa jam’iyyar zagon ƙasa (anti-party), kuma duk wanda aka tabbatar da laifinsa za a ɗauki matakin hukunci a kansa, ba tare da la’akari da matsayin sa ba ko wanene shi.




Da Dumi Dumi.Shugaban kasar Nigeria Mrs Bola Ahmed Tinubu ya amince da yiwa jami’an sojan kasar nan karin albashi da kas...
04/08/2026

Da Dumi Dumi.

Shugaban kasar Nigeria Mrs Bola Ahmed Tinubu ya amince da yiwa jami’an sojan kasar nan karin albashi da kaso 80% .

04/08/2026

Me kuke tunanin idan an bawa talakan kasar nan zaizo masa kai tsaye babu tangarda ?

04/08/2026

Tun bayan da manhajar TikTok ta fara samun karɓuwa a Najeriya a tsakanin shekarar 2019 zuwa 2025, ta zama wata babbar dama ga matasa da dama, inda wasu s**a yi fice cikin ƙanƙanin lokaci.

Karin bayani - https://bbc.in/4xq3dMx

GWAMNA ABBA KABIR YUSUF YA TSAYA DA KANSA YANA SA IDO KAN BIN DOKOKIN ZIRGA-ZIRGA A KANOGwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba ...
04/08/2026

GWAMNA ABBA KABIR YUSUF YA TSAYA DA KANSA YANA SA IDO KAN BIN DOKOKIN ZIRGA-ZIRGA A KANO

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci aikin sa ido kan bin dokokin zirga-zirga a mahadar Kofar Fanfo, inda ya shafe sama da awa guda yana tabbatar da cewa direbobi da masu amfani da hanya suna mutunta fitilun kula da zirga-zirga.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sunusi Bature Dawakin-Tofa, ya fitar a ranar Talata.

A cewar sanarwar, gwamnan ya samu rakiyar Sakataren Gwamnatin Jihar, kwamishinoni da sauran manyan jami’an gwamnati yayin wannan aiki, wanda aka shirya domin ƙarfafa bin doka da dawo da da’a a harkokin zirga-zirga a faɗin jihar.

Gwamna Yusuf ya yi kira ga direbobin motoci masu zaman kansu, direbobin motocin haya, masu tuka babura masu ƙafa uku (Adaidaita Sahu), da kuma masu tafiya a ƙasa da su riƙa mutunta fitilun hanya tare da bin dukkan ƙa’idojin zirga-zirga.

Ya bayyana cewa bin dokokin zirga-zirga na taka muhimmiyar rawa wajen kare rayuka da dukiyoyin al’umma, tare da rage hatsarurrukan hanya.

Hakazalika, gwamnan ya sanar da cewa gwamnatin jihar na shirin sake fasalin Hukumar Kula da Zirga-zirga ta Jihar Kano domin ƙara mata ƙwarewa da inganta ayyukanta wajen tabbatar da tsaro da daidaiton zirga-zirga.

Tambaya ga masu karatu:
Me za ka ji idan ka hangi gwamnan jiharka ya tsaya da kansa a kan t**i yana sa ido kan bin dokokin zirga-zirga da tabbatar da tsari?

Ka bayyana ra’ayinka a sashin sharhi.

A zaman majalisar na yau ta zartar da wannan hukunci.
04/08/2026

A zaman majalisar na yau ta zartar da wannan hukunci.

04/08/2026

Address

Hadejia

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Possible Update posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

Share