ANN HAUSA

ANN HAUSA Tashar yada sahihan labarai a harshen Hausa. Wacce take kawo labaran Siyasa,Addini,nishadi harma da wassani. ANN Hausa - Labaran Gaskiya daga Tushe

Allhammadulillah ala kulla hallin

Zaben cike gurbin jihar Zamfara ya zama 'inconclusive' - INEC
17/08/2025

Zaben cike gurbin jihar Zamfara ya zama 'inconclusive' - INEC

Nasarar NNPP a zaɓen Bagwai/Shanono ya nuna ra'ayin al'ummar Kano ƙarara -  Kwankwaso
17/08/2025

Nasarar NNPP a zaɓen Bagwai/Shanono ya nuna ra'ayin al'ummar Kano ƙarara - Kwankwaso

APC ta yi nasara a zaɓen cike gurbi a mazaɓar Ghari/Tsanyawa jihar Kano
17/08/2025

APC ta yi nasara a zaɓen cike gurbi a mazaɓar Ghari/Tsanyawa jihar Kano

Allah Sarki Rayuwa Baba Buhari Sarkin Barkwanci.A lokaci Zaben 2019 Kenan da Margayi Tsohon Shugaba Muhammadu Buhari.Ya ...
17/08/2025

Allah Sarki Rayuwa Baba Buhari Sarkin Barkwanci.

A lokaci Zaben 2019 Kenan da Margayi Tsohon Shugaba Muhammadu Buhari.

Ya yinda yake kallon Uwar Gidansa Aisha Muhammadu Buhari, Cikin Raha Yake Cewa " Bari in Duba Ingani Wanda Zata Zaba Domin Abokin Adawa ta Dan Jihar su ne.

Allah Ya Kyautata Makwanci Baba buhari.

Allah yayiwa sarkin zuru jahar kebbi General Muhammad sani sami rasuwa‎Sarkin Zuru tsohon gwamnan Bauchi ne a mulkin soj...
17/08/2025

Allah yayiwa sarkin zuru jahar kebbi General Muhammad sani sami rasuwa

‎Sarkin Zuru tsohon gwamnan Bauchi ne a mulkin soja kuma babban soja ne da ya shahara wajen kishin ƙasa da haɗa kan alʼumma.

‎Rasuwarsa ta girgiza jihar Kebbi da sauran sassan, inda a halin yanzu labarin rasuwarsa ya zama babban abin tattaunawa a kafafen sada zumunta daga jihar Kebbin.

‎An bayyana shi a matsayin jajiratacce da ya shafe rayuwarsa wajen hidimtawa alʼumma.

Kansila mace ɗaya tilo da aka zaɓa makonni biyu da su ka gabata a Legas ta rasu‎
17/08/2025

Kansila mace ɗaya tilo da aka zaɓa makonni biyu da su ka gabata a Legas ta rasu

ZABEN KANO ANCI AMANAR MU,DON HAKA BAMU YARDA DASHI BA-ABDULLAHI ABBAS
17/08/2025

ZABEN KANO ANCI AMANAR MU,DON HAKA BAMU YARDA DASHI BA-ABDULLAHI ABBAS

Jam'iyar APC ta lashe zaben cike gurbi na yankin Munya a Jihar Neja. Hukumar zabe ta sanar da Hon. Daje Iyah amatsayin w...
17/08/2025

Jam'iyar APC ta lashe zaben cike gurbi na yankin Munya a Jihar Neja.

Hukumar zabe ta sanar da Hon. Daje Iyah amatsayin wanda ya lashe zaben, Inda ya baiwa Dantakarar Jam'iyar PDP wanda yazo na biyu tazarar sama da kuri'u dubu shida.

NNPP ta lashe zaɓen Bagwai/Shanono a KanoJam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta lashe zaɓen cike gurbi na majalis...
17/08/2025

NNPP ta lashe zaɓen Bagwai/Shanono a Kano

Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta lashe zaɓen cike gurbi na majalisar dokokin tarayya na ƙananan hukumomin Bagwai da Shanono a Kano.

Da yake sanar da sakamakon zaɓen da misalin karfe 12:36 na daren Lahadi, babban jami’in da ya tattara sakamakon zaɓen, Farfesa Hassan Adamu Sh*tu, ya bayyana ɗan takarar jam’iyyar NNPP a matsayin wanda ya lashe zaɓen da kuri’u 16,198, inda ya kayar da dan takarar jam’iyyar All Progressives Congress (APC) wanda ya samu kuri’u 5,347.

Dokta Ali Hassan Kiyawa na jam'iyyar NNPP shi ne ya yi nasara a kan Ahmad Muhammad Kadamu na jam'iyyar APC.

Daga Salim Umar Ibrahim, Kano

DA DUMI-DUMI: Jam'iyyar hadaka ta ADC ta lashe zaben 'yar majalisar jiha a Anambra.
17/08/2025

DA DUMI-DUMI: Jam'iyyar hadaka ta ADC ta lashe zaben 'yar majalisar jiha a Anambra.

Sakamakon zaben Bagwai Dake jahar kano
17/08/2025

Sakamakon zaben Bagwai Dake jahar kano

Sakamakon zaben shanono Dake jahar kano
17/08/2025

Sakamakon zaben shanono Dake jahar kano

Address

Kano

Telephone

+2349068641665

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when ANN HAUSA posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to ANN HAUSA:

Share