Shura Tv

Shura Tv An bude Wannan Gidan Talabijin ne domin ilmantar wa hadi da fadakarwa, zamu cigaba da wallafa muku labaran duniya a ko da yaushe.

YANZU-YANZU: Shugaba Tinubu da Shugabannin ƙasashe 2 zasu Halarci jana'izar Buhari a Birnin Daura a Gobe Talata. Inji —G...
14/07/2025

YANZU-YANZU: Shugaba Tinubu da Shugabannin ƙasashe 2 zasu Halarci jana'izar Buhari a Birnin Daura a Gobe Talata. Inji —Gwamna Katsina Dr. Dikko Umaru Radda.

YANZU-YANZU: Shugaba Tinubu ya umarci Mataimakin Shugaban Ƙasa Shettima da ya tafi Burtaniya domin Danko gawar Muhammadu...
13/07/2025

YANZU-YANZU: Shugaba Tinubu ya umarci Mataimakin Shugaban Ƙasa Shettima da ya tafi Burtaniya domin Danko gawar Muhammadu Buhari zuwa gida Nijeriya.

Innalillahi wa'inna illaihirraji'un Hasbunallahu wani'imal waƙil Tsohon Shugaban Kasar Nijeriya Muhammad Buhari Ya Rasu ...
13/07/2025

Innalillahi wa'inna illaihirraji'un Hasbunallahu wani'imal waƙil Tsohon Shugaban Kasar Nijeriya Muhammad Buhari Ya Rasu A Yau Lahadi.

YANZU-YANZU: Yan Jihar Katsina sunyi Watsi Da Jam'iyyar APC sun Rungumi Hadaka. Yanzu haka Taro na gudana ƙarƙashin jago...
13/07/2025

YANZU-YANZU: Yan Jihar Katsina sunyi Watsi Da Jam'iyyar APC sun Rungumi Hadaka. Yanzu haka Taro na gudana ƙarƙashin jagorancin Manya jiga-jigan Yan siyasar Jihar

ABUN A YABA: Wani Babban Masallacin Juma'a Kenan Da Mawaki Rarara Yake Kan Ginawa A Kauyensu Na Kahutu Dake Jihar Katsin...
12/07/2025

ABUN A YABA: Wani Babban Masallacin Juma'a Kenan Da Mawaki Rarara Yake Kan Ginawa A Kauyensu Na Kahutu Dake Jihar Katsina.

12/07/2025

YANZU-YANZU : Mutane 5 su tura mana sana'arsu Mu tallata musu cikin farashi mai sauki.

09038059408.

AN KUMA: Sayyada Sadiya Haruna Ta Sake Yin Wani Auren A Ranar Juma'a, Bayan Sun Rabu Da BestieWasu masu sharhi s**a ce, ...
12/07/2025

AN KUMA: Sayyada Sadiya Haruna Ta Sake Yin Wani Auren A Ranar Juma'a, Bayan Sun Rabu Da Bestie

Wasu masu sharhi s**a ce, Sadiya Haruna ta zama k**ar kofin zakarun Turai (Champions League), wannan shekarar wani ya dauka, wata shekarar kuma wani ya sake dauka.

Wane fata zaku yi mata ?

Alhaji Kahutu Rarara Angon A'ishah Humaira a cikin sabuwar motar sa.
11/07/2025

Alhaji Kahutu Rarara Angon A'ishah Humaira a cikin sabuwar motar sa.

TIRKASHI: Ba yanzu ya k**ata mulki ya koma Arewa ba- Hannatu Musawa
11/07/2025

TIRKASHI: Ba yanzu ya k**ata mulki ya koma Arewa ba- Hannatu Musawa

Kalli Yadda Aka  K**a Mabarata 210 Dakan Dauko  Kananan Yara Haya Don Yin Bara A AbujaGamayyar jami'an tsaro karkashin  ...
11/07/2025

Kalli Yadda Aka K**a Mabarata 210 Dakan Dauko Kananan Yara Haya Don Yin Bara A Abuja

Gamayyar jami'an tsaro karkashin Hukumar Babban Birnin Tarayya Abuja ta k**a mabarata 210 a yayin wani samame a wurare da dama da nufin tsabtace birnin Abuja, domin kawar da mabarata, yan bola, da 'yan “one-chance," da sauran masu gararamba akan titunan birnin.

Hukumar Babban Birnin takuma nuna takaici akan iyayen da ke bada 'yanyan su haya da nufin aje ayi bara dasu.

Mukaddashiyar Daraktar Jin Daɗi ta Hukumar Babban Birnin, Gloria Onwuka, tace da yawan mabaratan da aka k**a ba suda alaƙa ta jini da yaran da suke bara da su, wanda da yawa daga cikin kananan yaran hayar su suke daukowa daga wurin asalin iyayen su, wasu kuma daga cikin mabaratan suna kwaikwayon sa bandeji na karya ajikin su domin karɓar taimako. Yaran da yawa an kawo su daga jihohi k**ar Kano da Katsina da sauran wasu jihohi.

Mabaratan sun haɗa da maza 80, mata 58 da yara 72, kuma an kaisu cibiyar gyaran hali dake garin Bwari.

An kuma tabbatar da k**a 'yan one-chance wayanda yanzu haka suna a hannun 'yan sanda don zurfafa bincike.

DA DUMI-DUMI: An zargi  shugaban makarantar Kwalejin noma ta tarayya dake Kano da akafi sani da Federal College of Agric...
10/07/2025

DA DUMI-DUMI: An zargi shugaban makarantar Kwalejin noma ta tarayya dake Kano da akafi sani da Federal College of Agricultural Produce Technology Kano da yiwa kansa gwanjon taraktoci da motar shugaban makarantar tare da daukan 'ya'yansa aiki a makarantar ba bisa ka'ida ba.

A yayinda ya rage masa kasa da watanni biyu yabar ofis, Dr. Gwaram ya bige da baiwa ma'aikata da sauran malaman makarantar kwairi yayinda 'ya'yansa daya dauka aikin ke cigaba da kauracewa wajen aikin nasu.

Wata majiyar mai kwari ta shedawa kampanin dillancin labaranmu cewa, akwai asusun banki da ake ansar kudade a hannun dalibai ba bisa ka'ida ba.

Sai dai shugaban makarantar Dr. Yusha'u Muhammad Gwaram ya musanta duka wadannan zarge zarge inda ya alakanta zancen da wasu ma'aikata dake son bata masa suna.

Shima Rejistara na makarantar malam waziri Umar ya yi karin haske inda yace duk abubuwan da ake zargin shugaban na gwanjon taraktoci ko motar hawa akan ka'ida aka yisu.

Batun yaran shugaban da basa zuwa aiki kuwa, cewa yayi Ahmad yana zuwa aiki ko dazuma sun hadu dashi a makarantar yayinda ita macen take karatun digiri tare da sahalewar hukumar makarantar na shekaru biyu wanda daga bisani za'a kara mata in bukatar hakan ta k**a.

Sai dai wani mai suna Shu'aibu Umar Idris daya bayyana kansa a matsayin mai magana da yawun shugaban makarantar Dr. Gwaram yace zasu dauki matakin Shari'ah madamar aka saki wani labarin da bai masu dadi ba.

📷 Albishir Hausa

Address

Kano

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Shura Tv posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share