FARIN WATA 250

FARIN WATA 250 Barka da zuwa shafinmu

ALLAH SARKI: Marigayi Janar Rabe Abubakar (Mai Ritaya) Da Ya Rasu A Hannun Yanbindiga A Jihar Katsina Tare Da Iyalansa A...
13/06/2026

ALLAH SARKI: Marigayi Janar Rabe Abubakar (Mai Ritaya) Da Ya Rasu A Hannun Yanbindiga A Jihar Katsina Tare Da Iyalansa

Allah Ya Jiƙan Sa Da Rahama Ya Kuma Kuɓutar Da Uwargidansa Dake Hannun Yanbindigar!

WATA SABUWA: Duk Wanda Ya Ce Zai Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro Bai Ma San Mene Ne Tsaro Ba, Allah Ne Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙa...
13/06/2026

WATA SABUWA: Duk Wanda Ya Ce Zai Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro Bai Ma San Mene Ne Tsaro Ba, Allah Ne Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Najeriya, In Ji Ministan Tsaro

Ƙaramin Ministan Tsaron Najeriya, Bello Muhammad Matawalle, ya zargi wasu ƴan adawa da siyasantar da matsalar tsaro ta hanyar yaɗa bayanan ƙarya, ciki har da tsofaffin bidiyoyi na lokacin Jonathan da na ƙasashen da ke cikin tashin hankali irin su Mali da Burkina-Faso amma ake danganta su da gwamnatin Tinubu a yanzu, kamar yadda Dokin Ƙarfe TV ta ruwaito.

A cewarsa, matsalar tsaro a Najeriya ba abu ne da za a iya kawo ƙarshenta a lokaci guda ba, yana mai cewa hatta ƙasashe masu ci gaba na fuskantar irin wannan ƙalubale. "Allah ne kaɗai zai iya kawo ƙarshen matsalar tsaro a Najeriya", Ya ce.

Ministan ya kuma ƙara da cewa gwamnati tana ci gaba da ɗaukar matakai domin inganta tsro da walwalar jami’an tsaro, ciki har da ƙarin albashi, inganta fansho da giratuti, da kuma biyan alawus-alawus a kan lokaci, "mun ba wa jami'an tsaro umarni duk inda s**a ga ɗan'ta'adda su hallaka shi". In ji shi.

Zan Saki Nñamdì Kànu Idan Na Zama Shugaban Kasa, Inji Peter ObiHakan zaiyu kuwa?
13/06/2026

Zan Saki Nñamdì Kànu Idan Na Zama Shugaban Kasa, Inji Peter Obi

Hakan zaiyu kuwa?

Arewa kenan inji Ayatullahi Tage Kai wanne kallo kekewa   ?
13/06/2026

Arewa kenan inji Ayatullahi Tage

Kai wanne kallo kekewa ?

Major janar Rabe Abubakar mai ritaya ya mutu a hannun 'yan bindiga. Kwamishinan tsaron jihar Dr Nasuru Ma'azu Damnusa ne...
13/06/2026

Major janar Rabe Abubakar mai ritaya ya mutu a hannun 'yan bindiga. Kwamishinan tsaron jihar Dr Nasuru Ma'azu Damnusa ne ya tabbaar da mutuwar amma ba su kai ga dauko gawar ba.

An ce nine dan Iskan ArewaTo ga Hadiza Gabon nan mazan aure take bi.Ina masoyan Adam A. Zango ku je ku fanshe abinda taw...
13/06/2026

An ce nine dan Iskan Arewa

To ga Hadiza Gabon nan mazan aure take bi.

Ina masoyan Adam A. Zango ku je ku fanshe abinda tawa Gwaninku

Inji Fitsararren dan Tiktok Y. Amarica

Da Alama Ba A Gayawa Tinubu Haƙiƙanin Abinda Ke Faruwa Kan Matsalar Tsaron Ƙasar NanDaga Barista Hamza Nuhu ƊantaniYau d...
12/06/2026

Da Alama Ba A Gayawa Tinubu Haƙiƙanin Abinda Ke Faruwa Kan Matsalar Tsaron Ƙasar Nan

Daga Barista Hamza Nuhu Ɗantani

Yau da safe da na saurari jawabin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu akan ranar dimokradiyya, jawabi da ya yi akan harkar tsaro, da kuma nuna cin galaba da yake ikrarin yi akan ƴan ța’adda da kuma harkar tsaro a gwamnatinsa.

Daga nan, na fahimci cewa ana ba shi bayanan da ba su ba ne akan harkar tsaro, kamar bai san yadda ƙasar take ciki ba.

K**ar manyan jami’an tsaronsa, da kuma masu ba shi shawara akan harkar tsaro ba su faɗa masa haƙiķanin abunda ke faruwa da yadda ƴan ŧa’adda suke cin karensu babu babbaka.

Ni dai jikina ya yi hunturu! Tunda na ji jawabai na shugaban Kasa. Kuma 'i am very disappointed'.

Matashi dan kwankwasiyya ya inde rage cunkoso a kayi wannan gadar an bata kudin kano a banzaKuna tare dashi koko?
11/06/2026

Matashi dan kwankwasiyya ya inde rage cunkoso a kayi wannan gadar an bata kudin kano a banza

Kuna tare dashi koko?

Tsakanin Davido Da RararaA daidai lokacin da Dauda Kahutu Rarara yake kawo motoci domin a tafi Abuja wajen taron APC, a ...
11/06/2026

Tsakanin Davido Da Rarara

A daidai lokacin da Dauda Kahutu Rarara yake kawo motoci domin a tafi Abuja wajen taron APC, a wannan lokacin kuma mawaki Davido yake amfani da damar da ya samu a wajan babban wasan na duniya ya bayyana alhininsa kan abin da ya faru da yara 'yan makaranta da masu garkuwa da mutane s**a sace.

Davido ya hau kan dandali sanye da wata riga wadda aka makala sunayen ɗaliban da malamansu a jikinta. A bayan rigar kuma an rubuta sunayen waɗanda 'yan ta'adda s**a kashe. A kan wannan dandali ne yake ƙoƙarin sanar da duniya irin halin da yara 'yan makaranta ke ciki da kuma irin barazanar da suke fuskanta daga masu garkuwa da mutane."

Tabbas manufa ta sha bamban!!!!

Sojoji Sun K**a Wani Sojan Bogi Mai Amfani Da Sunan Mejo Janar A.T Ibrahim A Kaduna
11/06/2026

Sojoji Sun K**a Wani Sojan Bogi Mai Amfani Da Sunan Mejo Janar A.T Ibrahim A Kaduna

Address

Kano
700104

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when FARIN WATA 250 posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to FARIN WATA 250:

Share