Dr. Abdull A Ango

Dr. Abdull A Ango Official Account Page of the Dr._Abdull_A_Ango󱢏 you can following this Page and like my fans

Wani mutum bayan ya karanta "my story" a page nawa yaga na sanya: Allah ya bayarwa iyayen Annabi Sallallahu ala...
21/05/2025

Wani mutum bayan ya karanta "my story" a page nawa yaga na sanya: Allah ya bayarwa iyayen Annabi Sallallahu alaihi Wasallama abinda yafi aljannah!
Sai ya tambaye Ni : Menene Allah ya bayarwa iyayen Annabi Sallallahu alaihi Wasallama wanda yafi aljannah???

Sai nayi masa ƴar hali! Kafin in bashi amsa na fara da tambayar sa:
1. Shin aljannah halittar Allah ce??
Yace:eh!!

2. Shin tsakanin Annabi Sallallahu alaihi Wasallama da aljannah wanne ne yafi girma(matsayi) a wajen Allah??.
Yace: Annabi Sallallahu alaihi Wasallama ne yafi girma.

Sai nace masa to yanzu ka fahimta! Yace :lallai kuwa.

"Bayan Allah subhanahu wata'ala ya gama zaɓe a cikin bayin sa game da su waye s**a cancanci zama iyaye ga wannan babban shugaba! Sayyidina Abdullahi da sayyidah Amina (A.S) sune Allah ya amince da cancantar su, wannan zaɓe ne na tun fili azal."

Allah ya bamu albarkacin iyayen Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama duniya da lahira.
Ameeen bijahi Rasulillahi
صل الله عليه وسلم
Dr. Abdull A Ango

Abdull A Ango
16/05/2025

Abdull A Ango

Allah ya Kara lafiya Da Nisan Kwana maulana Dr. Abdull A Ango
23/04/2025

Allah ya Kara lafiya Da Nisan Kwana maulana Dr. Abdull A Ango

Ya kamata hukuma ta binshiki Karen Gombe shima ina ga baza a resa guntun kashi a duwawunsa ba tunda aka samu ana bala,in...
07/04/2025

Ya kamata hukuma ta binshiki Karen Gombe shima ina ga baza a resa guntun kashi a duwawunsa ba tunda aka samu ana bala,in lau don abokin shin mushen shine

Daman na dade da sanin IZALA Ba Addini bane fashe ci da Addini inace yanzu ta fashe kowa ya gane gaskiya?To ai hikenan
05/04/2025

Daman na dade da sanin IZALA Ba Addini bane fashe ci da Addini inace yanzu ta fashe kowa ya gane gaskiya?
To ai hikenan

Nifa wallahi ina mamakin mutanen Nan mutumin nan shi da kansa yashe muku baya bukatan abu mu kuma mukashe dunda baya buk...
05/04/2025

Nifa wallahi ina mamakin mutanen Nan mutumin nan shi da kansa yashe muku baya bukatan abu mu kuma mukashe dunda baya bukata kada Allah ya bashi abunda baya so to meye laifinmu aciki harda zakuyi mana sha ko kun fishi sanin abunda zai anfaneshi ne?

Wai sai kaji ana cewa Annabi yace duk Wanda ya mutu ranar Jumma.a ko deren Jumma.a dan aljanna ne saidai sun manta cewa ...
04/04/2025

Wai sai kaji ana cewa Annabi yace duk Wanda ya mutu ranar Jumma.a ko deren Jumma.a dan aljanna ne saidai sun manta cewa wannan matsayin na masoyan Annabi ne kadai inba haka ba dan Allah ku duba min
Ina su Abdullahi bin ubayyu ranar Jumma a ya mutu akayi mishi wanka da ruwan alwalan manzon Allah akayi mishi likkafani da mayafin Annabi kuma duk da haka baisa ya shiga aljanna ba sai wannan makiyin nashi dan ya mutu aderen Jumma a?

Dr, JAKI YAWUCE JIYAAllah ya Kara nauyin kasa makiyinAnnabi
04/04/2025

Dr, JAKI YAWUCE JIYA
Allah ya Kara nauyin kasa makiyin
Annabi

Masha-Allah
11/03/2025

Masha-Allah

حَدَّثَنَا عَبْدُ اللَّهِ بْنُ مَسْلَمَةَ، عَنْ مَالِكٍ، عَنْ هِشَامِ بْنِ عُرْوَةَ، عَنْ أَبِيهِ، عَنْ عَائِشَةَ ـ رضى ...
05/03/2025

حَدَّثَنَا عَبْدُ اللَّهِ بْنُ مَسْلَمَةَ، عَنْ مَالِكٍ، عَنْ هِشَامِ بْنِ عُرْوَةَ، عَنْ أَبِيهِ، عَنْ عَائِشَةَ ـ رضى الله عنها ـ قَالَتْ كَانَ يَوْمُ عَاشُورَاءَ تَصُومُهُ قُرَيْشٌ فِي الْجَاهِلِيَّةِ، وَكَانَ رَسُولُ اللَّهِ صلى الله عليه وسلم يَصُومُهُ، فَلَمَّا قَدِمَ الْمَدِينَةَ صَامَهُ، وَأَمَرَ بِصِيَامِهِ، فَلَمَّا فُرِضَ رَمَضَانُ تَرَكَ يَوْمَ عَاشُورَاءَ، فَمَنْ شَاءَ صَامَهُ، وَمَنْ شَاءَ تَرَكَهُ‏.‏
Sahih al-Bukhari 2002
Book 30 Hadith 107
Grade Sahih
Dr. Abdull A Ango

حَدَّثَنَا أَبُو مَعْمَرٍ، حَدَّثَنَا عَبْدُ الْوَارِثِ، حَدَّثَنَا أَيُّوبُ، حَدَّثَنَا عَبْدُ اللَّهِ بْنُ سَعِيدِ بْن...
05/03/2025

حَدَّثَنَا أَبُو مَعْمَرٍ، حَدَّثَنَا عَبْدُ الْوَارِثِ، حَدَّثَنَا أَيُّوبُ، حَدَّثَنَا عَبْدُ اللَّهِ بْنُ سَعِيدِ بْنِ جُبَيْرٍ، عَنْ أَبِيهِ، عَنِ ابْنِ عَبَّاسٍ ـ رضى الله عنهما ـ قَالَ قَدِمَ النَّبِيُّ صلى الله عليه وسلم الْمَدِينَةَ، فَرَأَى الْيَهُودَ تَصُومُ يَوْمَ عَاشُورَاءَ، فَقَالَ ‏"‏ مَا هَذَا ‏"‏‏.‏ قَالُوا هَذَا يَوْمٌ صَالِحٌ، هَذَا يَوْمٌ نَجَّى اللَّهُ بَنِي إِسْرَائِيلَ مِنْ عَدُوِّهِمْ، فَصَامَهُ مُوسَى‏.‏ قَالَ ‏"‏ فَأَنَا أَحَقُّ بِمُوسَى مِنْكُمْ ‏"‏‏.‏ فَصَامَهُ وَأَمَرَ بِصِيَامِهِ‏.‏
Sahih al-Bukhari 2004
Book 30 Hadith 109
Grade Sahih
Dr. Abdull A Ango

حَدَّثَنَا مُحَمَّدُ بْنُ كَثِيرٍ، أَخْبَرَنَا سُفْيَانُ، عَنْ زَيْدِ بْنِ أَسْلَمَ، عَنْ رَجُلٍ، مِنْ أَصْحَابِهِ عَنْ ...
04/03/2025

حَدَّثَنَا مُحَمَّدُ بْنُ كَثِيرٍ، أَخْبَرَنَا سُفْيَانُ، عَنْ زَيْدِ بْنِ أَسْلَمَ، عَنْ رَجُلٍ، مِنْ أَصْحَابِهِ عَنْ رَجُلٍ، مِنْ أَصْحَابِ النَّبِيِّ صلى الله عليه وسلم قَالَ قَالَ رَسُولُ اللَّهِ صلى الله عليه وسلم ‏"‏ لاَ يُفْطِرُ مَنْ قَاءَ وَلاَ مَنِ احْتَلَمَ وَلاَ مَنِ احْتَجَمَ ‏"‏ ‏.‏
Sunan Abi Dawud 2376
Book 14 Hadith 64
Dr. Abdull A Ango

Address

Kaltungo
Kano
KALTUNGO

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Dr. Abdull A Ango posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share