
26/07/2025
ABINDA YASA NABAR AQIDAR SHI'A😡
Sunana Alh Dan Adam Amma anfi sanina da (ADAM)
Ni mutumin kadunane ina wata anguwa maisuna Unguwar rimi, Nakasanche Mai wannan AQIDAR tun tuni har nakai mastayin shugaban HURRAS na yankinmu.
Ma'ana Unguwar Rimi da kewaye.
Wallahi Wallahi Wallahi!!! Wannan maganar dazan fada babu kage chikinta Narantse da wanda Yake masanin gaibu ALLAH SWT, Ni Mai haline Masha Allah. Nabiyama kaina zuwa aikin hajj.
Anrage saura kwana kadan zamu tashi abokaina wanda basai nak**a sunan suba saboda tsaro, su s**ayi rakiyana zuwa Airfot, Bayan zamu tafi wajen shiga chikin jirgi sai s**a chemin wane zamu baka sako idan kun sauka a madina idan kaziyarchi ANNABI SAW. Ka La'anchi wane da wane. (wa'iyazu billahi) 😭. Sai banche musu komaiba nayi murmushi natafi nashiga jirgi.
Bayan munsauka a madina mukaje gida mukayi wanka muka shirya sai natafi masallachi kafin naje ziyara sai na dan zauna nahuta a Masallachi take sai bacci ya daukeni.
Nan take sai nayi mafarkin ANNABI SAW, Wallahi sai naga mutane biyu a tare dashi damansa yacemin SAYYADI ABUBAKAR ne. hagunsa yachemin SAYYADI UMMAR NE. sai yache sune akabaka sako Ka jefesu Ka La'anchesu ko? To kafin kafara dasu kafara dani 😭😭😭
Wallahi sai nak**a magiya inachewa ya rasullullah kayi hakuri Wallahi ban amsa musuba ni bazan iyaba hakanan dai sai yachemin kalli chaan, duban dazanyi saiga abokaina a wata irin WUTA wacce bazan iya misalintaba.
Yachemin to chaan shine makoman Mai zagin SAHABBAINA. 😭 Nafarka daga bacci gabadaya nahada gumi nayi zufa, Sai nakira waya gida inatambayan ina abokaina nayi takiran wayansu baya shiga.
Sai akachemin ai das**a raka Ka kafin sudawo s**ayi hastari s**a mutu kuma dukan su yan Nan chikin kaduna NE.
Nadimauche sosai Nan take nafita daga AQIDAR nayi Allah wadai da ita 😡
To Alhmdllh nadawo lafiya kuma yayana da matana sunfita saidai yayana su2 narasa yadda zanyi nashawo kansu sunyi nisa. Saidai Addu 'a. ...
Don Allah idan kasamu wannan katura wa jamm' a saboda katayi isar da wannan sakon.
Wallahi babu kage chikin wannan zanchen nawa, Kuma karya da ANNABI SAW shine karshen BALA'I.
ALLAH KASTARE MANA IMANIN MU.
Vanguard Hausa