Zauren Siyasa

Zauren Siyasa Nazari, sharhi, da ra’ayi kan siyasa da mulki a Najeriya da duniya.
(1)

Maraba da ku, masu bibiyar mu! 👋
Ku biyo mu domin sauraron tattaunawa akan siyasa da labarai masu kayatarwa .

05/03/2026

Yanzu-Yanzu Kotu ta wanke Abba Kyari daga duk wani zargi da ake masa.

05/03/2026

Yanzu-Yanzu Majalisar Dokokin jihar Kano ta tsige mataimakin Gwamnan jihar

04/03/2026

Bismillahiirr-Rahmanirr-Rahiim

25/10/2025

Ku sanar damu abinda ke faruwa a inda kuke domin tayaku nunawa duniya

YANZU-YANZU: Wasu Majiyoyi sun bayyana komawar tsohon Gwamnan Sokoto Alhaji Attahiru Bafarawa cikin Jam'iyyar SDP. Wadan...
11/03/2025

YANZU-YANZU: Wasu Majiyoyi sun bayyana komawar tsohon Gwamnan Sokoto Alhaji Attahiru Bafarawa cikin Jam'iyyar SDP.

Wadannan sauye-sauye suna haifar da ce-ce-ku-ce a fagen siyasar Najeriya, musamman game da tasirin da za su iya yi kan zaben 2027 mai zuwa.

28/02/2025

Alhamdulallah!!!

Professor Usman ya shaki iskan yanci

LABARI MARA DADIN JI: A daren jiya, 'yan bindiga sun kai farmaki Asibitin Kankara da ke Ƙaramar Hukumar Kankara, Jihar K...
15/01/2025

LABARI MARA DADIN JI: A daren jiya, 'yan bindiga sun kai farmaki Asibitin Kankara da ke Ƙaramar Hukumar Kankara, Jihar Katsina, inda s**a harbe Dr. Murtala Sale Dandashire sannan s**a yi garkuwa da mutane biyar a asibitin.

Wajibi ne a ɗauki matakan inganta tsaro a asibitoci cikin Jihar Katsina. A cikin watanni uku da s**a gabata, an rahoto cewa 'yan bindiga sun kai farmaki asibitoci uku: Asibitin Kurfi, Asibitin Mai Tsani da ke Ƙaramar Hukumar Dutsin-ma, da Asibitin Kankara.

NB: Dr. Murtala Saleh Dandashire, ɗan asalin Ƙaramar Hukumar Kankara, shine dalibin likita mafi ƙwarewa da ya kammala karatunsa a shekarar 2019 daga makarantar koyon aikin likita ta jami'ar ABU Zaria mai daraja.

Hon Abdulmumin Jibrin Kofa, ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar mazabar Kiru/Bebeji, ya kai ziyarar girmamawa ga tsohon s...
03/01/2025

Hon Abdulmumin Jibrin Kofa, ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar mazabar Kiru/Bebeji, ya kai ziyarar girmamawa ga tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari a gidan sa da ke Daura, jihar Katsina.

Sani Ibrahim P**i, Mataimaki na Musamman kan harkokin yada labarai, ne ya wallafa hotunan ziyarar a yau, Juma'a.

02/01/2025

🔴Wasu majiyoyi sun wallafa cewa Gwamnati ta haramtawa yan 'kasa sauraron wakokin Rarara a Niger

Daraktan yaɗa labarai na rundunar sojin Najeriya, Manjo-Janar Edward Buba, ya ce babu dalilin firgita game da jirage mar...
01/01/2025

Daraktan yaɗa labarai na rundunar sojin Najeriya, Manjo-Janar Edward Buba, ya ce babu dalilin firgita game da jirage marasa matuƙa da ‘yan ta’adda ke amfani da su, domin ba su da ƙarfin yaƙi kuma ba za su iya hana nasarorin da ake samu a yaƙin da ta’addanci a Najeriya ba.

Ya bayyana haka ne yayin wata tattaunawa da manema labarai kan harin nakiya ta sama da rundunar sojin ta kai a jihar Sakkwato.

Na bawa Tchani kwana 20 ya dawo da Bazoum ko ya sanya lokacin zabe, ko kuma na soma zubo masa wakoki ba kakkautawa - In ...
01/01/2025

Na bawa Tchani kwana 20 ya dawo da Bazoum ko ya sanya lokacin zabe, ko kuma na soma zubo masa wakoki ba kakkautawa - In ji Rarara

Ku bayyana mana Ra'ayinku

Address

Kano
700001

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Zauren Siyasa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Zauren Siyasa:

Share