19/05/2026
👁️👁️IDON GASKIYA
Al'ummar karamar Hukumar warawa mazabu goma shabiyar sun Bukaci Jagoran Kwankwasiyya na dawakin kudu da Warawa Hon Abdulmumin Tijjani Mai POS daya Dubi Girman Allah ya fito takarar Majalissar tarayya A karkashin Tutar Jam'iyyar NDC Idan kuma bai Amsa Kira ba sunyi ikirarin zasu hadu A Kotu
Tun da Farida Al'ummar karamar Hukumar ta warawa sun bayyana hakanne biyo bayan kiraye kurayen da suke yimasa A social media Amma haryanzu bai magantu ba
Munsami wannan rahoton ne ta bakin Shugaban kungiyar VOTE MAI POS MOBILISATION FORUM WARAWA Wato Nazifi Idris Abdullahi Jumar galadima