Garko Reporter's TV

Garko Reporter's TV Muryar Marassa Murya 📚🖊🎤

05/05/2026

Yan Daba Sun Kāshē Wani Matashi Mai Suna Nura Akan Idon Jama'a A Kano

Wasu Gun-Gun Yan Daba Sun Kāshē Wani Matashi Mai Suna Nura a Jahar Kano Bayan Tasowarsu Daga Wajen Taron Da Akayi Na Rantsar da mataimakin Gwamnan Jahar wato MURTALA SULE GARO.

Bayan Yan Daban Sun Farmaki Matashin Yayi Qoqarin Guduwa Domin Ya Tsira da Ransa Amma Hakan Ya Gagareshi sakamakon Yadda S**a Bishi Har Cikin (KMC) S**a Dinga Duka da Saransa da Muggan Makamai Kamar yadda Za Ku Gani a Videoⁿ Da Na Saka.

Allah Ka Jiqan Wannan Bawa Naka Ka Haskaka Makwancinsa.

DA DUMI ƊUMINSA:-Rukunin Farko na Mahajjatan bana a Jihar Gombe sun tashi a cikin jirgin Max Air, inda s**a nufi Saudiyy...
05/05/2026

DA DUMI ƊUMINSA:-Rukunin Farko na Mahajjatan bana a Jihar Gombe sun tashi a cikin jirgin Max Air, inda s**a nufi Saudiyya domin aikin Hajjin 2026.

📷- IHRN/Facebook

05/05/2026

KAI TSAYE: Yadda Sanata Kawu Sumaila, ya ja zuga zuwa gidan gwamnatin Kano domin shaida rantsar da Murtala Sule Garo a matsayin Mataimakin Gwamnan jihar Kano.

05/05/2026

KAI TSAYE:-Shigowar Sarkin Kano Muhammad Sunusi ll wurin taron rantsar da Mataimakin Gwamnan Kano.

📸DC HAUSA

05/05/2026

Wannan yaron da kuke gani ana zarginsa da hannu a cikin satar wani yaro a unguwarsu, inda s**a nemi a biya su kuɗin fansa har Naira miliyan 30.

Rahotanni sun tabbatar da cewa jami’an tsaro na CJTF sun samu nasarar cafke ɗaya daga cikin waɗanda ake zargi. A yayin bincike, ya bayyana yadda s**a tsara tare da aiwatar da wannan aika-aika, har ma ya ambaci waɗanda s**a yi haɗin gwiwa da shi.

Allah Ya kare mana al’umma daga irin waɗannan miyagun laifuka .

04/05/2026

DA ƊUMI-ƊUMINSA: Ɗan majalisar tarayya mai wakiltar Ƙananan hukumomin Kiru da Bebeji Hon Abdulmumin Jibrin kofa ya fusata yana ɗura Ashariya bayan ya samu labarin ana ƙoƙarin hana shi tikitin takarar dan majalisa a jam’iyyar APC

04/05/2026

SIYASA:-Hon.Alhassan Ado Doguwa Ɗan Majalisar Wakilai Mai Wakiltar Ƙananan Hukumomin Gudun wada Da Doguwa yayi kalamai kan Tinubu.

HOTUNA:Yadda Jirgin farko na Maniyyata ƴan Jihar Kebbi ya tashi yau Lahadi zuwa babban birnin Madina da ke ƙasar Saudiyy...
03/05/2026

HOTUNA:Yadda Jirgin farko na Maniyyata ƴan Jihar Kebbi ya tashi yau Lahadi zuwa babban birnin Madina da ke ƙasar Saudiyya, don gudanar da aikin Hajjin shekarar 2026.

03/05/2026

Bidiyo mai tayar da hankali: ‘Yan ta’addan Kiristocin BEROM suna kashe matafiya Musulmai marasa laifi a kan hanyar Mangu a gaban jami’an tsaro.

03/05/2026

GWANIN SHA'AWA:-Yadda Wani Mallamin Makaranta Ke Koyar Da Ɗalibai Harshen Larabci A Wata Makarantar Firamare Dake Ƙaramar Hukumar Garko jihar Kano.

A Wannan Lokaci Ana Samun Malami Irin waɗannan Masu Kwazo Kuwa?

Maye Fatan Ku Gare Shi ?

DA ƊUMI ƊUMINSA:-Jam'iyyar APC ta fitar da kwamitin da zasu bada rahoto kan zaben fidda gwani da yake gudana a jam'iyyar...
03/05/2026

DA ƊUMI ƊUMINSA:-Jam'iyyar APC ta fitar da kwamitin da zasu bada rahoto kan zaben fidda gwani da yake gudana a jam'iyyar.

Shugaban jamiyyar APC na jihar Kano Hon. Umar Haruna Doguwa yana sanar da jerin sunayen kwamitin kolin masu ruwa da tsaki wanda zasu jagoranci zaman sulhun fitar da yan takarkarun majalisun tarayya da na jiha na jamiyyar APCn jihar Kano, wayannan jagorori zasu gabatar da yanda ta kasance a kananan hukumominsu kamar haka;

Anasa ran a yau Lahadi 3 ga watan Mayu, 2026 za a fitar da sakamakon rahoton sulhu tsakanin 'yan Jam'iyyar masu neman takara a mukaman da s**a haɗar da Majalisar jiha dana tarayya a dakin taro na Africa House dake gidan gwamnatin jihar Kano da misalin karfe 11 na rana.

Sakataren Kwamitin Kolin Jamiyyar APC (Caucus) Na Jihar Kano, Dr. Hamisu Sadi Ali, shi ne ya bayyana hakan cikin wata sanarwar da ya fitar.

DA ƊUMI ƊUMINSA:-Yau aka daura auren ƴar tsohon shugaban jamʼiyyar APC na Kano Alhaji Abdullahi Abbas da ɗan jigo a jamʼ...
02/05/2026

DA ƊUMI ƊUMINSA:-Yau aka daura auren ƴar tsohon shugaban jamʼiyyar APC na Kano Alhaji Abdullahi Abbas da ɗan jigo a jamʼiyyar ADC mai adawa Alhaji Ibrahim Ali Amin Little.

Shin mai gidanka a siyasa zai iya ba ka ƴarsa?

~Arewa Updates

Address

Garko
Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Garko Reporter's TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Garko Reporter's TV:

Share