AREWA VOICE

AREWA VOICE Arewa

14/07/2025
12/07/2025

Shin wa zai iya yimana chikakken bayani waye Abba Kabir Yusuf muna nufin dabi'unsa da salon gudanar da mulkinsa.

07/07/2025

Dauda Kahutu Rarara Amb. Nurul'Ameen na tanbaya.

07/07/2025

Dauda Kahutu Rarara Amb. Nurul'Ameen na tanbaya

Karshen miyagu yazo.
02/07/2025

Karshen miyagu yazo.

02/07/2025

Allah ya kawomana karshensu

Matan arewa Duniyane.
29/06/2025

Matan arewa Duniyane.

21/06/2025
17/06/2025

📢 Job Vacancies at Nurul Ameen General Service Nigeria Limited

We are pleased to inform the public that Nurul Ameen General Service Nigeria Limited is currently hiring qualified, trustworthy, and committed individuals for the following positions:

1. Manager

Requirements:

Must be a resident of Kano State

Minimum of Diploma or equivalent qualification

Good communication skills in both Hausa and English

At least 2 years of working experience in a related field

Strong leadership, administrative, and organizational skills

2. Secretary

Requirements:

Must possess at least a Diploma or relevant qualification

Proficient in Microsoft Office (Word, Excel, Email, etc.)

Excellent written and verbal communication skills in English and Hausa

Ability to manage files, schedules, and office correspondence effectively

Must be organized, punctual, and able to work independently

3. Cleaning Officer

Requirements:

Responsible and hardworking

Ability to maintain hygiene and cleanliness in office environments

Experience in janitorial work is an added advantage

💼 Salary & Welfare Packages:
The salary and welfare packages for these positions are very attractive.

📌 Location:

No. 2 Farm Center Market, Off NUJ by Marhaba Cinema, Kano State.

📨 How to Apply:

Interested applicants should submit their application or CV either:
📧 Via Email: [email protected]
📞 Or contact: 07032404449

🕒 Application Deadline: Open until all positions are filled.

Join us at Nurul Ameen General Service Nigeria Limited as we grow a responsible, service-driven organization that values professionalism and human dignity.

16/06/2025

Ina kiraga Sanata Kashim Shettima Abin da ya faru a Taron APC a Gombe:

"Jam’iyyar SDP na Jihar Kano na kallon abin da ya faru a taron jam’iyyar APC a Gombe a matsayin abin damuwa da nuna gazawa wajen girmama tsarin shugabanci na kasa. Rashin ambaton sunan Mataimakin Shugaban Kasa, Sanata Kashim Shettima, yayin ayyana Shugaba Bola Ahmed Tinubu a matsayin wanda jam’iyyar APC ke shirin mara wa baya a 2027, na iya zama alamar wulakanci ko watsi da muhimmin jigo a tafiyar gwamnati.

Wannan hali na nuna bambanci da gazawar tsari a APC na ci gaba da jefa kasar cikin rudani da rashin tabbas. Jam’iyyar SDP tana buɗe ƙofa ga duk wani dan siyasa nagari, musamman Sanata Kashim Shettima, da ke ganin adalci, mutunci, da haɗin kai sun zama tarihi a cikin jam’iyyarsu ta yanzu.

Mun san Sanata Shettima mutum ne mai hangen nesa, wanda ke da tarihi a gina alaka mai ma’ana tsakanin arewa da kudu. Muna kira gare shi da ya sake duba matsayinsa a cikin APC, domin siyasar gaskiya, mutunci da hadin kan kasa na bukatar sabuwar mafita. SDP gida ne na kowa da kowa — ba tare da wariya ko watsi da wani ba."

SDP National Updates

12/06/2025

Nurul-Ameen General Services Nigerian LTD is a company that specialise on providing jobs to people.

Gaskiya ayiwa makarantar adalci.
10/06/2025

Gaskiya ayiwa makarantar adalci.

Address

Kano

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when AREWA VOICE posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share