23/11/2025
INNA LILLAHI WA'INNA ILAHI RAJI'UN: Ta Ýi Wà Mìjìnțà Yàñkàñ Raģo Bayàñ Kwanà Ukù Da Daurin Aurènsù A Katsinà
Wannan da kuke gani sunansa Abubakar Dan Gaske Mai Nasara, dan garin Jibia ne dake jihar Katsina, yau kwana uku da daura auren su tare da wannan matar ta sa mai suna Aisha Muhammad, sai ga shi a yau Lahadi 23/11/2025 yana cikin bacci da rana a gida tà sà wùka tà ýì maśà ýªņķàñ řªğø.
Daga Abubakar Muhd Krk