KNC Hausa

KNC Hausa Shafin Watsa Labarai na KNC Hausa an Kirkireshine a shekarar 2021, 07084113798
(1)

"Waye Gwanin ka a Gombe? Pantami Ko Jamilu Gwamna
01/08/2026

"Waye Gwanin ka a Gombe?

Pantami Ko Jamilu Gwamna

An Gudanar da gasar cin Tsire da Balangu a Kano, Gasar wacce haɗa matasa acikin domin daukar Zakara.
01/08/2026

An Gudanar da gasar cin Tsire da Balangu a Kano, Gasar wacce haɗa matasa acikin domin daukar Zakara.

TURKASHI: Kaso 90 cikin 100 na wakokin Tijjani Gandu, ba shi ya rubuta su ba, hawa murya kawai yake yi -Cewar Sunusi Bat...
01/08/2026

TURKASHI: Kaso 90 cikin 100 na wakokin Tijjani Gandu, ba shi ya rubuta su ba, hawa murya kawai yake yi -Cewar Sunusi Bature D/Tofa

Me Za kuce?

ZAƁEN 2027: "Dole ne mu sake zabar Tinubu a karo biyu domin bashi damar cigaba da yiwa al'umma ayyukan alheri." - Sarkin...
01/08/2026

ZAƁEN 2027: "Dole ne mu sake zabar Tinubu a karo biyu domin bashi damar cigaba da yiwa al'umma ayyukan alheri." - Sarkin musulmai

Me Za kuce?

DA DUMI-DUMI: Sheikh Imam Junaidu Abubakar yayi martani kan wakar da Rara yasaki ta Malam Yayi RawaZagi da cin mutuncin ...
01/08/2026

DA DUMI-DUMI: Sheikh Imam Junaidu Abubakar yayi martani kan wakar da Rara yasaki ta Malam Yayi Rawa

Zagi da cin mutuncin Malamin addini saboda siyasa jahilci ne da rashin tarbiyya..

Yanzu-Yanzu: Rara yayi Martani akan masu zaginsa, dan yasaki sabuwar wakar sa.Ni waka nai kuma babu inda na an bata nace...
01/08/2026

Yanzu-Yanzu: Rara yayi Martani akan masu zaginsa, dan yasaki sabuwar wakar sa.

Ni waka nai kuma babu inda na an bata nace da Pantami nake, ni dai nace Malam yayi rawa

Dan haka masu cewa dashi nake sune s**a soke shi ba ni ba

Masu bautar dodo 28 sun karɓi addinin Musulunci ta hannun Adam Ashaka.Bayan karɓar Musulunci, an kuma raba musu hijabai ...
31/07/2026

Masu bautar dodo 28 sun karɓi addinin Musulunci ta hannun Adam Ashaka.

Bayan karɓar Musulunci, an kuma raba musu hijabai domin tallafa wa sabbin Musulman, musamman mata, wajen fara rayuwarsu bisa koyarwar addinin Musulunci.

Muna roƙon Allah (SWT) Ya tabbatar da su a kan tafarkin gaskiya, Ya ƙara musu ilimi da imani, Ya kuma saka da alheri ga duk wanda ya ba da gudummawa wajen wannan aikin alheri.

Allah Ya karɓa, Ya ƙara ɗaukaka Musulunci. Ameen.

Yanzu-Yanzu: Ɗan Pantami ya mayar wa da Dauda Kahutu Rara Martani kan wakar dayayi na s**ar Mahaifin nasa.Abdulrahman Is...
31/07/2026

Yanzu-Yanzu: Ɗan Pantami ya mayar wa da Dauda Kahutu Rara Martani kan wakar dayayi na s**ar Mahaifin nasa.

Abdulrahman Isah Pantami ya wallafa cewar, Kashi na kare ba zaiyi Taki ba. Gombe Ta Malam Ce!

Me Za kuce?

An Ɗaura Auren Director Aminu Saira a garin a zare...
31/07/2026

An Ɗaura Auren Director Aminu Saira a garin a zare...

DA DUMI-DUMI: Adam A. Zango ya rabu da matarsa, Jaruma Maimuna Pretty, inda rahotanni ke cewa an fara kwashe kayanta zuw...
31/07/2026

DA DUMI-DUMI: Adam A. Zango ya rabu da matarsa, Jaruma Maimuna Pretty, inda rahotanni ke cewa an fara kwashe kayanta zuwa gidan iyayenta.

Har yanzu dai babu cikakken bayani daga bangaren Adam A. Zango ko Maimuna Pretty da ya tabbatar da musabbabin rabuwar tasu.

Address

Kabuga Street No 37
Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when KNC Hausa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to KNC Hausa:

Shortcuts

Share