KNC Hausa

KNC Hausa Shafin Watsa Labarai na KNC Hausa an Kirkireshine a shekarar 2021, 07084113798
(1)

Yanzu Yanzu An Gudanar Da Sallah Jana'izar Na Marigayi Hakimin Kabo Alhaji Idrees Adamu  Dankabo A Fadar Mai Martaba Sar...
19/09/2025

Yanzu Yanzu An Gudanar Da Sallah Jana'izar Na Marigayi Hakimin Kabo Alhaji Idrees Adamu Dankabo A Fadar Mai Martaba Sarkin Kano Muhammad Sunusi II.

Ina son shiga APC kuma ban ce ba zan shiga ba amma a wanne matsayi zan shiga - KwankwasoMe za kuce??
19/09/2025

Ina son shiga APC kuma ban ce ba zan shiga ba amma a wanne matsayi zan shiga - Kwankwaso

Me za kuce??

Da'ace zan fallasa ire Iren Satar Zaluncin da Ganduje ya yi da yau ba zaku iya bacci ba -Gwamna AbbaGwamnan Kano, Alhaji...
19/09/2025

Da'ace zan fallasa ire Iren Satar Zaluncin da Ganduje ya yi da yau ba zaku iya bacci ba -Gwamna Abba

Gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya soki tsohon gwamnan jihar, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, inda ya zarge shi da gaza aiwatar da muhimman ayyukan raya jiha a tsawon shekaru takwas na mulkinsa tare da barin baitulmalin jihar fanko.

Gwamnan ya yi wannan jawabi ne a ranar Alhamis yayin rabon takardun dindindin na aiki ga malamai 4,315 a karkashin shirin Better Education Service Delivery for All (BESDA).

A cewar Abba Yusuf:

“Sun lalata Kano. Sun wawure kuɗin ku ba tare da ayyukan ci gaba ba. Idan na fallasa abin da s**a aikata, ba za ku iya yin barci ba.”

Ya kara da cewa gwamnatin Ganduje ta zalunci malamai, ma’aikata da masu ritaya, ta kuma rika sayar da takardun aikin gwamnati ga malamai.

“Idan a zamaninsu ne, da sai dai a sayar muku da waɗannan guraben aiki. Amma yau babu wanda ya biya ko kobo,” in ji shi.

Gwamnan ya kuma bayyana cewa gwamnatinsa ta gaji jihar da asusun gwamnati da bai kai ko dubu goma ba – N9,075 ne kacal a lokacin da aka mika mana mulki.

Atiku Abubakar Yakaiwa Professor Isa Ali Pantami ziyara ta musamman a gidansa dake Abuja a daren jiya.Ana ganin wannan t...
19/09/2025

Atiku Abubakar Yakaiwa Professor Isa Ali Pantami ziyara ta musamman a gidansa dake Abuja a daren jiya.

Ana ganin wannan tattaunawar tana da alaka da yadda za'a shiga siyasa, kuma Atiku ya ziyarce shi domin neman goyan bayan Sheikh Pantami.

SIYASA: “Wasu idan s**a rasa ta inda zasu soke ni, sai s**e wai bana biyayya sai dai a bi ni, amma duk yan siyasar Kasar...
19/09/2025

SIYASA: “Wasu idan s**a rasa ta inda zasu soke ni, sai s**e wai bana biyayya sai dai a bi ni, amma duk yan siyasar Kasar nan, bana jin akwai wanda ya kaini biyayya.”

- Sen. Rabiu Musa Kwankwaso

DA DUMI-DUMI:  An nemi Gwamna Fubura Sama ko kasa na tsawon Awowi 24 bayan Cire dokar ta ɓaci a jihar ta Ribadu.Gwamnan ...
18/09/2025

DA DUMI-DUMI: An nemi Gwamna Fubura Sama ko kasa na tsawon Awowi 24 bayan Cire dokar ta ɓaci a jihar ta Ribadu.

Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, bai bayyana a bainar jama’a ba har kusan awanni 24 bayan an ɗaga dokar ta-ɓaci da aka shimfiɗa a jihar.

Rahotanni sun nuna cewa bayan an kawo ƙarshen dokar ta-ɓacin, jama’a na ci gaba da tambayar inda gwamnan yake tare da halin da ake ciki a fadar gwamnatin jihar.

Mun raba wa talakawan Najeriya Naira biliyan 330 domin fitar da su daga kangin talauci, in ji gwamnatin TinubuKuna cikin...
18/09/2025

Mun raba wa talakawan Najeriya Naira biliyan 330 domin fitar da su daga kangin talauci, in ji gwamnatin Tinubu

Kuna cikin wadanda s**a amfana da wadannan kudade na tallafi?

Kungiyar Dalibai taba Matashin Dan siyasar nan kuma Ɗan kasuwa Khaleed Idris Ibrahim Lambar yabo, k**ar yadda matashin y...
18/09/2025

Kungiyar Dalibai taba Matashin Dan siyasar nan kuma Ɗan kasuwa Khaleed Idris Ibrahim Lambar yabo, k**ar yadda matashin ya wallafa a shafin sa na Facebook 👇

Yau na samu lambar yabo daga National Association of Nigerian Students (NANS) a matsayin Certificate of Excellent, Duba da irin gudunmawar da nake bayarwa wajen zaman lafiya, ilimi, aikin Alkhairi da kuma hidima ga Al'ummah.

Ina miƙa godiya ta musamman ga wannan ƙungiya saboda wannan yabo mai muhimmanci. Wannan nasara ba tawa bace ni kaɗai ba, nasara ce ta dukkan waɗanda s**a tsaya tare da ni wajen gudanar da ayyukan Alkhairi ga Al'ummah.

Allah ya ƙara mana ikon yin ayyukan alkhairi da hidima ga al’umma da ƙasa baki ɗaya Amin.

AKhaleed Idris Ibrahimahim
Talban Dan Guriban Daura
18-Sep-2024

Yanzu-Yanzu: Allah ya yiwa Hakimin Kabo, Rasuwa sak**akon Hàdarîn Mota, Muna Addu'ar Allah Ya jikân sa da Rahma
18/09/2025

Yanzu-Yanzu: Allah ya yiwa Hakimin Kabo, Rasuwa sak**akon Hàdarîn Mota,

Muna Addu'ar Allah Ya jikân sa da Rahma

Seyi Tunibu yana damar da zaikara da Bola Tunibu a zaɓen 2027, Dokar ƙasa ta bashi dama hakan - Diniel Buwla
18/09/2025

Seyi Tunibu yana damar da zaikara da Bola Tunibu a zaɓen 2027, Dokar ƙasa ta bashi dama hakan - Diniel Buwla

DA DUMI-DUMI: 👉 Hukumar kwashe shara ta jihar Kano ta k**a wani danyen kifi lalatacce.Haka kuma hukumar ta k**a wani ruw...
18/09/2025

DA DUMI-DUMI: 👉 Hukumar kwashe shara ta jihar Kano ta k**a wani danyen kifi lalatacce.

Haka kuma hukumar ta k**a wani ruwan leda wanda ake zargin mara tsafta ne.


18/9/2025

DA DUMI-DUMI: Yan bìndigâ sun saki miji da mata da s**a yi garkuwa da su bayan biyan Miliyan 50 kuɗin fansa.
18/09/2025

DA DUMI-DUMI: Yan bìndigâ sun saki miji da mata da s**a yi garkuwa da su bayan biyan Miliyan 50 kuɗin fansa.

Address

Kabuga Street No 37
Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when KNC Hausa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to KNC Hausa:

Share