KNC Hausa

KNC Hausa Shafin Watsa Labarai na KNC Hausa an Kirkireshine a shekarar 2021, 07084113798
(1)

DA DUMI-DUMI: Yanzu shinkafa ta wadaci duk 'yan Nijeriya a zamanin gwamnatin Tinubu - Daniel BwalaDaniel Bwala wanda shi...
26/07/2025

DA DUMI-DUMI: Yanzu shinkafa ta wadaci duk 'yan Nijeriya a zamanin gwamnatin Tinubu - Daniel Bwala

Daniel Bwala wanda shi ne mai ba shugaban kasa shawara ta musamman kan sadarwa ya ce hakan ta faru ne ta dalilin wasu tsare-tsare na musamman da Shugaba Tinubun ya bullo da su.

Yanzu-Yanzu: Matar Shugaban kasa Oluremi Tinubu ta yi murnar nasarar da Super Falcons s**a samu a gasar WAFCON
26/07/2025

Yanzu-Yanzu: Matar Shugaban kasa Oluremi Tinubu ta yi murnar nasarar da Super Falcons s**a samu a gasar WAFCON

Duk wanna na ɓatawa rai akan wannan kyautar Omon dana bawa wani mara lafiya a asibiti, ina neman yafiyarku -Cewar wannan...
26/07/2025

Duk wanna na ɓatawa rai akan wannan kyautar Omon dana bawa wani mara lafiya a asibiti, ina neman yafiyarku -Cewar wannan matashin.

Me za kuce??

YANZU YANZU:Shugaban rikon kwarya na jam’iyyar ADC, David Mark, ya ce Arewa na fama da zubda jini kuma kawai jam’iyyar A...
26/07/2025

YANZU YANZU:

Shugaban rikon kwarya na jam’iyyar ADC, David Mark, ya ce Arewa na fama da zubda jini kuma kawai jam’iyyar ADC ce za ta iya magance matsalolin da ke damun yankin

David Mark, shugaban rikon kwarya na jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), ya bayyana cewa Arewacin Najeriya na cikin mawuyacin hali, yana cewa yankin yana zubar da jini saboda yawan matsalolin da ke addabarsa.

Ya ce ADC ce kadai jam’iyyar da ke da ingantaccen shiri da mafita da za ta iya magance wadannan matsaloli idan aka ba ta dama ta shugabanci ƙasar.

A cewarsa, yankin Arewa na fama da kalubale da dama, kuma jam’iyyar ADC ce kadai za ta iya fitar da shi daga cikin wadannan matsaloli.

Daga Kabiru Adamu Muhammad

DA DUMI-DUMI: Dan Bello, Abba Hikima, da Sharfaddeen Bature Sun gyara wani ajin sakandari a arewacin Najeriya, inna s**a...
26/07/2025

DA DUMI-DUMI: Dan Bello, Abba Hikima, da Sharfaddeen Bature Sun gyara wani ajin sakandari a arewacin Najeriya, inna s**a ƙawa ta shi

DA DUMI-DUMI: Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya ba da umurnin binciken kwamishinansa da ake zargin ya yi belin wani dila...
26/07/2025

DA DUMI-DUMI: Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya ba da umurnin binciken kwamishinansa da ake zargin ya yi belin wani dilan miyagun kwayoyi.

Sarkin Katsinan Gusau Alh. DR. IBRAHIM BELLO. Yarasu Acikin Asibitin Nizamiyya Dake AbujaAllah Yayiwa Sarkin Gusau Dr Ib...
25/07/2025

Sarkin Katsinan Gusau Alh. DR. IBRAHIM BELLO. Yarasu Acikin Asibitin Nizamiyya Dake Abuja
Allah Yayiwa Sarkin Gusau Dr Ibrahim Bello Rayuwa Ayau

Allah jikan sa da Rahama, Allah gafarta masa. Allah sa Aljannah makoma. Allah ba Yan uwa da iyalai duka hakurin wannan babban Rashin Amin

Daga Kamal A. Rufa'i Rawaiya

DA DUMI-DUMI: Gwamnatin Tunibu Cike take da Nuna kabilanci da wariya  a salon Mulkin sa -KwankwasoDr Rabiu Musa Kwankwas...
24/07/2025

DA DUMI-DUMI: Gwamnatin Tunibu Cike take da Nuna kabilanci da wariya a salon Mulkin sa -Kwankwaso

Dr Rabiu Musa Kwankwaso ya Kalubalanci Tunibu da Nuna Kabilanci asalon Mulkin Sa.

Dr Rabiu Musa Kwankwaso ya soki Gwamnatin Tinubu akan wariyar da yake nuna wa yankin Arewacin Nigeria

Kwankwaso yace Gwamnatin Tinubu tayi watsi da yankin Arewacin Nigeria, tana ta gina yankin Kudancin Nigeria da Tinubu ya fito .

Dr Rabiu Musa Kwankwaso Hatta Hanyoyi da Titunan Arewacin Nigeria na cikin mawuyacin hali adaidai lokacin da Gwamnatin Tunibu Keta inganta na yankin daya fito.

Kwankwaso yace a bayanan da ya samu shine hatta kasafin kudi da Gwamnatin Tinubu tayi ya karkata ne zuwa ga yankinsa da ya fito.

Yadda Matasan Ƙasar Masar Suke Zuba Ruwan Nono na jarirai, Shinkafa da Gari a Cikin Robobi Suna Jefawa Cikin Teku da Nuf...
24/07/2025

Yadda Matasan Ƙasar Masar Suke Zuba Ruwan Nono na jarirai, Shinkafa da Gari a Cikin Robobi Suna Jefawa Cikin Teku da Nufin Zai kai Ga Mutanen Falasɗinawá Masu Kwana da Yunwa.

Wannan wani yunƙuri ne daga matasan Masar ɗin Su ka yi domin nuna tausayi su ga Mutanen Gaza, Lallai wannan sako ne s**a aikawa Musulman Duniya, Yakamata kowa ya duba yaga damai zai iya Taimakon Muminan Falasɗinu,

Ko da ace yaɗa Bayyana Zalincin da ake masu ne a Duniya shima taimako ne

Kayi kokarin Tayamu Yaɗa Wannan Sakon please 🙏

DA DUMI DUMI: Fadar shugaban ƙasa Bola Tinubu tayi kira ga tsohon Gwamnan Kano Rabi'u Musa Kwankwaso kan cewa tunda yaƙi...
24/07/2025

DA DUMI DUMI: Fadar shugaban ƙasa Bola Tinubu tayi kira ga tsohon Gwamnan Kano Rabi'u Musa Kwankwaso kan cewa tunda yaƙi dawowa cikin jam'iyyar Apc tana Mai Bashi Shawara kan cewa kada ya koma wajan Su Atiku Abubakar domin Suyi Maja a 2027, inji fadar shugaban ƙasa

fadar shugaban ƙasa tace Babu abun da ya damesu Bisa ƙin dawowar Kwankwaso cikin jam'iyyar Apc Sabida Al'ummar Nigeria A Shirye Suke domin ƙara Zaɓar Bola Tinubu Sabida Sun Gamsu da yadda yake gudanar Mulki a garesu Sabida Haka ko Yanzu za'a Sake zaɓe Yan Nigeria jam iyyar APC zasu Sake zaɓa, fadar shugaban ƙasa ga Kwankwaso

Mai bai wa shugaban kasa shawara kan harkokin yada labarai da tsare-tsare, Daniel Bwala, ya ce yunkurin da tsohon gwamnan Jihar Kano, Kwankwaso ke yi na kifar da Shugaba Bola Tinubu a zaben 2027 ba zai yi nasara ba.

Fadar shugaban ƙasa ya bayyana hakan ne a Yau tana mai mayar da martani kan ƙin dawowar Kwankwaso cikin jam’iyyar APC bayan watanni yana s**ar jam’iyyar mai mulki

DA DUMI-DUMI: Tunibu yaja hankalin  yan Nigeria kan Tafiya Jam'iyyar Haɗaka ta ADC Ba mummunan ra’ayi ba ne a yi watsi d...
24/07/2025

DA DUMI-DUMI: Tunibu yaja hankalin yan Nigeria kan Tafiya Jam'iyyar Haɗaka ta ADC

Ba mummunan ra’ayi ba ne a yi watsi da jirgin da ke nutsewa, ku nisanci jam'iyyar hadakar rudani ta ADC.

24/07/2025

Yadda akaci gyaran malamin makaranta 👇

Address


Alerts

Be the first to know and let us send you an email when KNC Hausa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to KNC Hausa:

Shortcuts

  • Address
  • Telephone
  • Alerts
  • Contact The Business
  • Claim ownership or report listing
  • Want your business to be the top-listed Media Company?

Share