D3 Online TV

D3 Online TV Tasha domin Labarai,Nishadi da fadakarwa!�

LABARAI.Gwamnan Jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya ce s**ar da yake fuskanta daga wasu mutane ba za ta hana shi ci gaba da ai...
28/02/2026

LABARAI.

Gwamnan Jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya ce s**ar da yake fuskanta daga wasu mutane ba za ta hana shi ci gaba da aiwatar da ayyukan bunkasa jihar ba.

Gwamnan ya bayyana hakan ne a lokacin taron bude-baki da shugabannin kungiyar ’yan kasuwa ta jihar a ranar Alhamis.

Ya ce gwamnatinsa ta kammala shirye-shiryen bayar da rance ga ’yan kasuwa, da zarar an gama gyaran wani bangare na kasuwar Sokoto da gobara ta lalata.

A cikin wata sanarwa da Daraktan Yada Labarai da Hulda da Jama’a, Abubakar Bawa, ya fitar, Gwamna Aliyu ya bayyana cewa ci gaban da aka samu a jihar a bayyane yake, yana mai cewa ana kokarin mayar da birnin Sokoto cibiyar yawon bude ido.

Ya kara da cewa gwamnatinsa na maraba da s**a mai ma’ana daga masu fatan alheri, domin inganta ayyukan gwamnati.

"Cigaba da son wanda baya sonka ba kuskure bane, tsantsar rashin sanin ciwon kai ne"Musbahu Bashir
15/02/2026

"Cigaba da son wanda baya sonka ba kuskure bane, tsantsar rashin sanin ciwon kai ne"
Musbahu Bashir

Alhaji Danlami, sarkin borin masarautar Gobir Maradi ne ya bayyana cewa aljannu da ke karkashin Innar Gobir sun bai wa g...
04/02/2026

Alhaji Danlami, sarkin borin masarautar Gobir Maradi ne ya bayyana cewa aljannu da ke karkashin Innar Gobir sun bai wa gwamnatin Shugaba Tiani gudunmawar jaka 200,000 domin a saka a asusun ceton kasa.
-DW
゚viralシ

04/02/2026

Sakon Murja kunya ga Samha wadda EFCC ta k**a saboda wulakanta Naira.

Biloniya mai shekaru  65 ya rasa ransa wajen tiyatar Karin girman Azzakari.🤔
31/01/2026

Biloniya mai shekaru 65 ya rasa ransa wajen tiyatar Karin girman Azzakari.
🤔

21/01/2026

Kadan daga yadda muke gudanar da ayyukanmu

Gwamnatin Nijar ta Haramtawa Amurkawa Shiga kasarta.
23/12/2025

Gwamnatin Nijar ta Haramtawa Amurkawa Shiga kasarta.

Shugaban ya bayyana haka ne a wani taron masu ruwa da tsaki na jamiyyar APC. ゚viralシ
19/12/2025

Shugaban ya bayyana haka ne a wani taron masu ruwa da tsaki na jamiyyar APC.
゚viralシ

Iyalan wani mamaci sun roki hukumar kula da harkokin Shari,a ta Jihar Kano da ta kawo musu daukin gaggawa bayan da s**a ...
17/12/2025

Iyalan wani mamaci sun roki hukumar kula da harkokin Shari,a ta Jihar Kano da ta kawo musu daukin gaggawa bayan da s**a zargi cewar kudin gadonsu Naira Milyan 35 sun bace a hannun wani ma,aikacin, a Babbar Kotun Shari’ar Musulunchi dake Goron Dutse, cikin Birnin Kano.
Abba Inuwa, daya daga cikin ‘ya’yan mamacin, ya bayyana cewa bayan an siyar da shagon da ya rage daga kadarorin mahaifinsu, an tura kudin zuwa asusun wani ma’aikacin kotu mai suna Sadiq Mahmoud Sadiq, wanda shi ne mai kula da kudade a kotun, maimakon a tura su zuwa asusun gwamnati.

“Muna cikin matsanancin hali. Mun jira kotu ta raba kudin, amma har yanzu shiru. Kwanaki kadan bayan alkalin kotun ya umarci mu sakawa Magatakarda mai kula da harkokin kudi sai ya shiga wasan buya damu. Yana guje mana, alkalin kuma yana cewa kudin na hannunsa ne,” in ji Inuwa cikin damuwa.

Shout out to my newest followers! Excited to have you onboard! Machituwo Abdullahi, Abdullahi Abdullahi, Kabiru Jibirin ...
16/12/2025

Shout out to my newest followers! Excited to have you onboard! Machituwo Abdullahi, Abdullahi Abdullahi, Kabiru Jibirin Abubakar

Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa da Sauran Laifuka masu Alaƙa (ICPC) ta ce za ta fara bincike nan take kan zargin ci...
16/12/2025

Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa da Sauran Laifuka masu Alaƙa (ICPC) ta ce za ta fara bincike nan take kan zargin cin hanci da rashawa da ake yi wa Farouk Ahmed, Shugaban Hukumar Kula da Harkokin Man Fetur ta Tsakiyar da Ƙarshen Kasuwa ta Najeriya (NMDPRA).

Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawar ta ce ta karɓi ƙorafin da Shugaban Kamfanin Dangote Industries Limited, Alhaji Aliko Dangote, ya shigar a kan Ahmed.

Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwa da jigo a Jami’yar APCn Kano Dr. Baffa Babba Dan Agundi wanda ya fitar kuma ya sa...
16/12/2025

Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwa da jigo a Jami’yar APCn Kano Dr. Baffa Babba Dan Agundi wanda ya fitar kuma ya sanya wa hannu, inda ya bayyana cewa janye yunkurin ya biyo bayan wani taron masu ruwa da tsaki daga kananan hukumomi 44 na Jihar Kano, wanda aka gudanar a ofishin yakin neman zaben Tinubu
-Labarai.

Address

Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when D3 Online TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to D3 Online TV:

Share

Category