Islamic Human Rights

Islamic Human Rights Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Islamic Human Rights, Kano.

Barka da zuwa shafin Hijrah Research Center shafine da yake Maida hankali akan abubuwa akan bincike da abubuwan dake faruwa na yau da gobe a fadin duniya don Kare hakkin Dan Adam ta mahangar addinin musulunci
THE VOICE OF THE VOICELESS

Wato idan kana so kasan shugaban kasar da yasan me yakeyi ka nemi wannan bawan Allah abdurrahman tchiani Allah yayi riko...
04/03/2025

Wato idan kana so kasan shugaban kasar da yasan me yakeyi ka nemi wannan bawan Allah abdurrahman tchiani

Allah yayi riko da hannayen sa
Nigeria ya k**ata kuyi koyi da shugaban kasar nijar

Ministan sadarwa na ƙasar ya ce duk wani zaure na WhatsApp ko Facebook da ya ƙunshi adadin mutanen da s**a wuce 50 zuwa 100 a kasar, "ya zamo tamkar ƙungiyar da ke buƙatar yin rijista a wajen hukuma don ci gaba da aikinta."

Ƙarin bayani - https://bbc.in/4iiWzA3

06/02/2025

Na ziyarci unguwar Rimin Zakara, kuma maganar gaskiya, an ci zarafin waɗannan bayin Allah.

An kashe musu mutane, an jikkata da dama sannan an rusa musu gidaje da dukiyoyi duk da kasancewar shariar su tana gaban kotu. Sun tabbatar min sunga hukumomin gwamnatin Kano, jamian tsaro ɗauke da bindigu da kuma fareren hula masu k**a da ƴan daba dauke da sababbin adduna. Sun dauki wajen awa 2 suna harbin jama’a har s**a kashe mutane kusan shida kuma s**a jikkata da dama.

Wannan tsabar zalinci ne, karya doka ne da kuma wofantar da hakkokin jama’a. Kuma wallahi ba zamu bari ba.

06/02/2025

Lallai an ci zarafin mutan Rimin Zakara, Kano. Ba a tsaya a rushe-rushen mahallinsu ba, har da harbi🥹 Wannan zalunci, rashin imani da rashin sanin ƙimar ran ɗan Adam ne, kuma ko wa ke da hannu ciki, lalle Allah ba zai bar shi ba.

Shin me aka mayar da ran ɗan Adam? Ya za a je har gidan mutum za a rushe, kuma ba zai yi tirjiya ba🤔

Ko ma bai yi gini akan ƙa'ida ba, ai sai a nemi wata hanyar da za a yi sulhu, ko a ƙwace a cikin lumana.

Mahukuntan ƙasar nan ba sa shaye-shaye kuwa?🤔 K!san rai fa! As in, harbe mutum ya mutu...

Sadiq madabo

05/02/2025

Assalamu alaikum barkan mu da wannan lokaci yau office din mu yayi tattaki zuwa Indonesia

04/02/2025

Amnesty International Nigeria
Lallai yana da kyau Ku Sanya idanu kan abinda gwamnatin jihar borno ta yi na raba talakawa da guraren zamansu batare da diyya ba

Hakan na iya kai GA wasu su Fada harkar ta'addanci

02/02/2025

DARUSSALAM TANA FUSKANTAR HARI DA GWAMNATIN JIHAR BORNO.

Darussalam Science and Islamic (DASIA) cibiya ce da aka kafa ta tun shekara ta 2004, tana da nasarori da dama da kuma bayar da gudunmawa ga ci gaban al'ummarmu ta fuskar tarbiyya da ilimi. A tsawon shekaru Darussalam ta yaye dubban dalibai, ta dauki daruruwan ma’aikatan ilimi da marasa ilimi aiki, wadanda suke aiki tukuru da nagarta don samun kyakkyawar makoma ga ‘ya’yanmu.

Darusslam ta kaddamar da shirin bayar da tallafin karatu ga marayu da yara marasa galihu, tun daga lokacin da aka kafa makarantar zuwa yau. Ta hanyar shirin tallafin karatu na Darussalam ne muka samu damar bayarwa.

Tallafin karatu ga marayu sama da 200 (wadanda rikicin Boko Haram ya rutsa da su). Muhimmiyar rawar da makarantar Darusslam kimiyya da Islamic Academy ke takawa a jihar Borno ya cancanci gwamnatin Gwamna Zulum ta karbe shi tare da yaba mata maimakon yunkurin kwace takardar shaidar amincewa da makarantar. Ko da yake laifin makarantar ya kasance ne kawai don mai girma Attom Magira Tom ne ya kafa ta.

Musulunci ba yarda da take hakkin Dan Adam ba
02/02/2025

Musulunci ba yarda da take hakkin Dan Adam ba

02/02/2025

An take hakkin talakawan jihar borno

01/08/2024

YADDA ZANGA ZANGA TAKE WAKANA A KANO

JAMI'AN TSARO ANA BUKATAR TAIMAKON GAGGAWA A DORAYI KANO

Address

Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Islamic Human Rights posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Islamic Human Rights:

Share