Kundin Hausa Tv

Kundin Hausa Tv KUNDIN HAUSA TV Tasha Ce Dan Fadakarwa,Ilimantarwa Da Nishadantarwa Dan Samun Ingantattun Rahoto

DA DUMI-DUMI: Tambuwal Ya Shiga Hannun EFCC Kan Zargin Badaƙalar Naira Biliyan 189Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwam...
11/08/2025

DA DUMI-DUMI: Tambuwal Ya Shiga Hannun EFCC Kan Zargin Badaƙalar Naira Biliyan 189

Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal, yana fuskantar tambayoyi a hannun Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) a Abuja.

Tambuwal, wanda a halin yanzu yake matsayin Sanata, yana tsare kan zargin fitar da kuɗaɗen gwamnati ba bisa ƙa’ida ba da s**a kai Naira biliyan 189.

Rahotanni sun tabbatar da cewar Jarumin Kannywood Malam-Na-Ta'ala, mai sittin tara na kwance a Asibiti yana jinya, ku sa...
11/08/2025

Rahotanni sun tabbatar da cewar Jarumin Kannywood Malam-Na-Ta'ala, mai sittin tara na kwance a Asibiti yana jinya, ku sanya shi cikin adu'a

Ali Jita na daga cikin wadanda Sarkin yakin kano ya nadasu a matsayin masu Unguwanni su goma sha shida 16 a gundumar dar...
10/08/2025

Ali Jita na daga cikin wadanda Sarkin yakin kano ya nadasu a matsayin masu Unguwanni su goma sha shida 16 a gundumar darmanawa.

Finally Amarya da Ango sun bayyana
10/08/2025

Finally Amarya da Ango sun bayyana

Amartya Allah yasa albarka Rahama Sadau
09/08/2025

Amartya Allah yasa albarka Rahama Sadau

ALHAMDULILLAH NAKA SAI NAKA❤️Abinda Gwamnatin Tinubu ta gagara yi saboda banbancin da ake nuna mana 'yan Arewa, Maigirma...
07/08/2025

ALHAMDULILLAH NAKA SAI NAKA❤️

Abinda Gwamnatin Tinubu ta gagara yi saboda banbancin da ake nuna mana 'yan Arewa, Maigirma Jagoran siyasarmu a Nigeria Alhaji Atiku Abubakar ya dauki nauyin karatun 'yan matan Arewa wadanda s**ayi bajinta a gasar turanci na kasashen duniya da ya gudana a birnin London na Kasar England

Atiku zai dauki nauyin karatunsu har zuwa jami'ah a duk inda s**a ga daman yin karatun karkashin gidauniyarsa na Atiku Abubakar Foundation

Yaa Allah Ka cika wa Atiku Abubakar burinsa na alheri akan talakawan Nigeria 🙏

INNALILLAHI WA'INNAH ILAIHIR RAJI'UN Anyi wani mummunan hatsari a daidai NDA BUS STOP dake jihar Kaduna inda anan take m...
07/08/2025

INNALILLAHI WA'INNAH ILAIHIR RAJI'UN

Anyi wani mummunan hatsari a daidai NDA BUS STOP dake jihar Kaduna inda anan take mutum 4 s**a mutu

Ayau News✍️

Angudanar da Jana'izar SSR na Gwamnan Jihar Kano Sadiq Gentle. Sarkin Kano Muhammadu Sunusi Lamido Sunusi shine ya Jagor...
07/08/2025

Angudanar da Jana'izar SSR na Gwamnan Jihar Kano Sadiq Gentle. Sarkin Kano Muhammadu Sunusi Lamido Sunusi shine ya Jagoranci sallar a fadar sa dake Kofar Kudu, Muna fata da Addu'ar Allah ya jikan sa da Rahama Allah kasa ya huta.

INNALILLAHI WA'INNA ILAIHIRRAJI'UN 😭 Maigirma SSR na Gwamnan Jihar Kano Hon. Saddi Sadiq Gentle dai ya rasu 😭 Wadan da a...
07/08/2025

INNALILLAHI WA'INNA ILAIHIRRAJI'UN 😭

Maigirma SSR na Gwamnan Jihar Kano Hon. Saddi Sadiq Gentle dai ya rasu 😭 Wadan da aka tura har Gida suje su kashee shi buri ya cika, Allah gaka gasu nan, Allah duk masu hannu a wan nan kisan Allah ka wulakan tasu Allah kasa dora musu musibah tun daga yanzu A Duniya har zuwa Jahannama. Shi kuma Allah ka karbi shahadar sa.

06/08/2025
Shugaban ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya taya ɗaluban Jihar Yobe guda uku da s**a yi nasara a gasar gwajin basira da...
06/08/2025

Shugaban ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya taya ɗaluban Jihar Yobe guda uku da s**a yi nasara a gasar gwajin basira da aka yi a London.

Tinubu ya ce lallai wanann yana nuni da irin sauyi da ake samu a fannin ilimi a Najeriya.

Daga ƙarshe, Tinubu ya yi wa ƴan matan fatan alheri tare da kira gare su da su ci gaba da nuna ƙwazo wajen karatu.

Zinariya

Bazamu lamunci zagi ko cin mutunci daga wajen baƙin haure ba. Ina ruwanki da lamarin ƙasarmu? Ƴar cirani ce ke kikazo Ar...
06/08/2025

Bazamu lamunci zagi ko cin mutunci daga wajen baƙin haure ba. Ina ruwanki da lamarin ƙasarmu? Ƴar cirani ce ke kikazo Arewa daga Gabon, Yanzu kin ci kin sha, Hadiza Aliyu Arewa ta miki sutura shine zaki zo kice wai bamusan kanmu ba. Meye yasa baki zauna a can ƙasarku Gabon inda s**a san kansu ba?

Kokuma mune aka raina Kowanne irin cin kashi sai a danganta shi da Arewa saboda raini da walaƙanci? To Enough Is Enough!

Kin ga duk lalacewar ƙasarki ta haihuwa (Gabon) ai baki kalle su kin ce basu san kansu ba, Sai Arewar da ta zame miki rufin asiri.

Manyan mutane A Arewa Irinsu Prof Isah Pantami sun fito sun taya yaran nan murna, Kuma babu wata gidan jaridar da a Arewa ba'a wallafa su ba, Manyan Influencers ɗinmu na Arewa sun taya yaran nan murna. Kuma cikin kwanaki biyun nan wannan yaran sune suke Trending a soshiyal midiya na Arewa. Me ƴan Arewa zasuyi wanda ya wuce wannan Please? 👏💔
.......Mu Ƴan Arewa Ne Haihuwar Arewa Girman Arewa Kuma Muna cin Arziƙin Garinmu da yankinmu. Allah yaƙarawa Arewa da ƴan Arewa Albarka! 👏🙏

Faisal Muhammad sadauki ✍️

Address

Kano

Telephone

+2348024146518

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Kundin Hausa Tv posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Kundin Hausa Tv:

Share