Arewa daily News

HausaDaga Ofishin Sanata Natasha Akpoti UduaghanMai Girma Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio,Da girmama...
28/04/2025

Hausa

Daga Ofishin Sanata Natasha Akpoti Uduaghan

Mai Girma Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio,

Da girmamawa mai cike da kwaikwayo da ɗan murmushi nake rubuta wannan wasikar na “ba da hakuri” saboda babban laifin da nayi a gaban majalisarka mai tsarki.

Na yi dogon tunani game da wannan babban kuskure na rashin fahimtar cewa nasara a majalisa a wasu lokuta, ba ta hanyar kwarewa ake samun ta ba, sai dai ta hanyar ƙwarewar bin umarni kai tsaye.

Yayi muni yadda ban gane cewa ƙin amsa “buƙatunku” ba kawai ra'ayi na bane, amma tamkar karya wata doka ce ta al’adar wasu mazaje masu jin suna da iko da komai.

Ina ba da hakuri saboda fifita cancanta akan yarda da zalunci, hangen nesa akan son zuciya, da kuma biyayya ga amanar jama’a akan cin amana a bayan fage.

Yanzu na gane illar da na haifar: tsaikon dokoki, ɓacin rai, da raunana girman kai da ya fi girman birane har yana buƙatar sabon lambar adireshi kansa.

Don wannan rikitarwa da na kawo a tsarin "kai min, in ba ka," ina sunkuyar da kaina cikin rashin gaskiya da kuka na.

Don Allah, ka samu cikin zuciyarka mai cike da takama — inda take ɓoye ƙasan zurfin jin kai — ka yafe wa wannan Mace mai taurin kai wadda ta yi imani cewa kujerarta a majalisa ta samu ne ta hanyar zaɓe, ba ta hanyar wasu “zaɓuka” na daban ba.

Ina nan,
A matsayin mara tsoro, mai ƙin sayar da kai.

Sanata Natasha H Akpoti

Sanata Natasha ta tura wasikar bada hakuri ga shugaban majalisar dattijai cikin salon shagube
28/04/2025

Sanata Natasha ta tura wasikar bada hakuri ga shugaban majalisar dattijai cikin salon shagube

13/04/2025

Enjoy your weekend

Amnesty International strongly condemns the killing of at least four persons during a violent forced eviction carried ou...
04/02/2025

Amnesty International strongly condemns the killing of at least four persons during a violent forced eviction carried out by Kano state government at Rimin Auzinawa in Ungogo LGA.

Today’s ruthless forced eviction is just the most recent examples of a practice that has been going on in Nigeria for decades — in complete violation of international law. This violent forced eviction affected impoverished communities that now lost everything – their livelihoods, their possessions and in some cases their lives.

Kano state government must halt these attacks on poor communities who are being punished for the state’s decades of urban planning failures. The chaotic scenes, and threats by the security forces to set fire to people’s homes has caused fear and panic. Using lethal force to render people who are already destitute homeless is a form of crude cruelty. State violence against the poor must end.

The violent forced evictions at Rimin Auzinawa occurred without genuine consultation with affected residents, adequate prior notice, provision of compensation or alternative housing – contrary to Nigeria’s international legal obligation.

24/11/2024
Kai tsaye: Gobara ta tashi a kasuwar kantin Kwari dake jihar Kano.
07/11/2024

Kai tsaye: Gobara ta tashi a kasuwar kantin Kwari dake jihar Kano.

Wanne fata kuke yiwa shugaban kasa Bola Tinubu?
11/10/2024

Wanne fata kuke yiwa shugaban kasa Bola Tinubu?

Shin da gaske Tinubu ya mutu?Jita jita ya karade kafafen sada zumunta akan mutuwar shugaban kasar Nigeria Bola Tinubu. M...
11/10/2024

Shin da gaske Tinubu ya mutu?

Jita jita ya karade kafafen sada zumunta akan mutuwar shugaban kasar Nigeria Bola Tinubu.

Mene ne gaskiyar magana?

Ku biyo mu domin sanin cikakkiyar gaskiya
https://www.facebook.com/Arewadailyhausa

06/10/2024

Muna godiya da kasuwanci damu . Zainab, CEO Beexee Glamour

Ku ma kuzo muyi muku banner/flyer/sticker/poster ko kuma kowanne irin aikin design ne na kasuwanci ko akasin haka akan farashi Mai sauki.

08140080040

06/10/2024

Shout out to my newest followers! Excited to have you onboard! Lawal Aliyu Abbah, Ali Wanzam Gidanyaraba Mahamadu

DA DUMI DUMI: Gagarumar zanga zanga ta barke a birnin Landan dake kasar Birtaniya, inda daliban Najeriya dana kasar ke k...
06/10/2024

DA DUMI DUMI: Gagarumar zanga zanga ta barke a birnin Landan dake kasar Birtaniya, inda daliban Najeriya dana kasar ke kirar shugaban kasar na Najeriya, Bola Tinubu da "Barawo" sakamakon munanan abubuwan koma baya da yake ta kawowa kasar.

Kuna ganin hakan daidai ne zagin shugaba kamar Tinubu?

Muna dakon ra'ayoyinku a kwamen sakshen.

Address

City Centre Kano
Kano
NIL

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Arewa daily News posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Arewa daily News:

Share