Mi3 TV

Mi3 TV News and Entertainment

*LITATTAFAN HAUSA
*LABARAN KANNYWOOD
*NISHADANTARWA
*LABARAN FITATTU
(2)

Yunwa ya ramar  da Safara'u, yak**ata yayi ta koma Wakokin Rap maimakon yabon Manzon Allah-G-fresh.Al-Amin G-fresh ya ba...
21/07/2026

Yunwa ya ramar da Safara'u, yak**ata yayi ta koma Wakokin Rap maimakon yabon Manzon Allah-G-fresh.

Al-Amin G-fresh ya bawa Safara'u Shawarar Cewa k**ata yayi tA koma Wakokin Zamani na rap wanda suke yi da Mr. 442 inda har yanzu 442 Yana Kaunarta.

G-fresh ya bayyana hakane a yayi ya ga bidiyonta yayin tana zantawa da manema labarai inda ta bayyana Cewa ta dena Fim Kuma ta dena Wakokin Zamani sai watakila Wakokin yabon Manzon Allah

G-fresh ya nuna Cewa Yunwa ya ramar da ita Saboda yadda ya ganta a cikin Bidiyon

Da yardar Allah ni da Mijina Mutu karaba Cewar Khadija mai bakin Kiss a dakin Mijinta.Tsohuwar mai Siyar da Magani kara ...
21/07/2026

Da yardar Allah ni da Mijina Mutu karaba Cewar Khadija mai bakin Kiss a dakin Mijinta.

Tsohuwar mai Siyar da Magani kara gugu Khadija mai bakin kiss ta tayi Martani ga Masu Cewa baza Kai Shekara Daya a Gidan Aure ba inda tace mutuwa zata Rabasu da Mijinta.

Khadija yayin ta Isa Gidan Mijinta an ganta cikin kuka tana rugumar Mijinta tare da yin masa Addu'ar Allah ya kara Masa Bude sanar tayi alkawarin yi masa Biyayya.

Kin shiga kwaryar manya ki k**a iyayensa  Uwarsa da Ubansa da Yan Uwansa-anyi wa Khadija mai Bakin kiss Huduba.Yayin Ake...
21/07/2026

Kin shiga kwaryar manya ki k**a iyayensa Uwarsa da Ubansa da Yan Uwansa-anyi wa Khadija mai Bakin kiss Huduba.

Yayin Ake Shirin Kai Khadija mai Bakin kiss Dakin Mijin ta Iyayenta sunyi Mata Huduba Cewa ta bi Mijinta sau da Kafa.

Sun bukaceta ta k**a Iyaye da Yan Uwan Mijinta tare da bayyana Cewa ta shiga Sahum manya Yanzu.

Iyayenta sun tabbatar da Cewa Khadija mai Bakin kiss Bata da Matsalar Komai.

Daga Karshe Suyi Mata Allah ya basu Zaman Lafiya.

Aisha Abubakar Dorayi wacce Aurenta ya Mutu a Wanan Shekara ta 2026 ta bawa Maza Sharadi ko Kuma ta Aikata Abubuwa.Wata ...
21/07/2026

Aisha Abubakar Dorayi wacce Aurenta ya Mutu a Wanan Shekara ta 2026 ta bawa Maza Sharadi ko Kuma ta Aikata Abubuwa.

Wata Baiwar Allah Ma'abociyar Shafukan Sada Zumunta Aisha Abubakar Dorayi Wanda Rahotanin ya nuna Cewa Yar Asalin Kano ce Anguwar Dorayi tayi kira Ga Maza Su Auren su ko Kuma su je suyi abubawa Kayansu

Aisha Ta nuna Cewa zata cigaba da Rayuwarta Idan ba'a Aureta ba Watakila Kuma abubawa da zatayi ba zai yi Dadi ba.

"Ko dai ku aure mu, ko mu je mu yi abubuwa." Na daga cikin Bayanin ta

Munirat Abdulsalam tayi tambaya ko Allah Zai Karbi Tubanta bayan Tayi Ridda Fitacciyar Jarumar Shafukan Sada Kuma Tsohuw...
21/07/2026

Munirat Abdulsalam tayi tambaya ko Allah Zai Karbi Tubanta bayan Tayi Ridda

Fitacciyar Jarumar Shafukan Sada Kuma Tsohuwar mai Siyar da Maganin Kara Sha'awa Wanda yanzu ta rikide ta koma gyaran Aure ta Nuna shakku kan Sake karbar Addinin Musulunci bayyana Tayi Ridda

Munirat Abdulsalam ta nuna Cewa Bayan tayi Ridda ta koma Addinin Musulunci inda take tambayar Cewa ko Allah Zai Karbi tubarta be

Cikin bidiyon da ta yada tace "Na shiga musulunci na kuma yi Ridda, na kuma sake dawowa Musulunci, shin Allah zai karbi Tubana"

Talauci da Neman na Abinci yasa Dole suke Tallata Tinubu Inji Masu sharyi ga Dadtijan Jaruman kannywood Dadjiton Jarumin...
19/07/2026

Talauci da Neman na Abinci yasa Dole suke Tallata Tinubu Inji Masu sharyi ga Dadtijan Jaruman kannywood

Dadjiton Jarumin kannywood Hussaini Sule Koki ya fili ya bayyana Ra'ayin na zabar Tinubu tare da bayyana Cewa Tinubu Yana Tausayin talaka k**ar yadda Ya fahinta.

Jarumin ya nuna Cewa Hassada ne yasa Yan Arewa suna sukar Tinubu.

Yace "Ni Hussaini Sule Koki Na Amince Idan Tinubu Ya Gama Ya Karya Kujerar, Domin Babu Wani Shugaba Da Najeriya Ta Tabayi Mai Tausayin Tinubu, Yayiwa Arewa Komai, Hassada Ce Ke Damun Mutanen mu, Amma Tinubu Yai Tayi Har Abada"

Masu sharyi a shafukan Sada Zumunta sun nuna Cewa Yunwa da Talauci yasa Dole suna Tallata Tinubu tare da Goyon bayansu domin Kudi da za'a Basu

Azima ta Rasu Ranar da aka kawo kudin Auren ta a Taura na jihar Jigawa.Wani Al'amari wanda ya saka Mutanen Karamar Hukum...
19/07/2026

Azima ta Rasu Ranar da aka kawo kudin Auren ta a Taura na jihar Jigawa.

Wani Al'amari wanda ya saka Mutanen Karamar Hukumar Taura na jihar Jigawa cikin Alhini tare da ban mamaki ya dauki hankalin Ma'abotan Shafukan Sada

Wata Baiwar Allah Mai suna Azima Sani Mai Sa'a ta Rasa ranta Ranar da aka kawo kudin Auren ta

Wannan lamari ya Faru ne a Karamar Hukumar Taura na jihar Jigawa inda Mutane suna Mata Addu'ar 🤲 Fatan Samu Rahamar Allah

Fitacciyar Jarumar Shafukan Sada Zumunta Kuma Mai Siyar da maganin kara wa Mata mazauni da nonuwa ta bayyana burinta na ...
19/07/2026

Fitacciyar Jarumar Shafukan Sada Zumunta Kuma Mai Siyar da maganin kara wa Mata mazauni da nonuwa ta bayyana burinta na Aure.

Khadija Mai Bakin Kiss ta nuna Cewa kwanda Dena komai tayi Aurenta tayi Biyayya a Gidan Mijinta.

"Kwanda inyi Aurena in Dena komai in zauna Gidan Mijina inyi Biyayya in zauna Lafiya ba Abin da zai dameni Tun da Mijinta Yana sona Ina Son shi"- Khadija mai Bakin kiss.

Abin nace ba bari na bari, don haka Bazan Sake dawowa fim ba.Tsohuwar Jarumar kannywood Safiya Yusuf wacce Aka fi Sani s...
18/07/2026

Abin nace ba bari na bari, don haka Bazan Sake dawowa fim ba.

Tsohuwar Jarumar kannywood Safiya Yusuf wacce Aka fi Sani safarau na Shirin Kwana Casa'in ta bayyana Cewa baza ta sake dawo harkar Fim.

Duk Abin da nace na bari na bari-Cewar Safara'u yayin da take Amsa tambaya kan ko zata sake dawowa fim.

Tsohuwar Jarumar ta nuna Cewa ko Waka ta dena sai dai a gan ta a wakokinsa yabon manzon Allah.

Ba'a yin Iska@nci massa'antar kannywood Cewar Jarumar shirin Garwashi Ummin scorer.Tauraruwar shirin Garwashi Ummin scor...
18/07/2026

Ba'a yin Iska@nci massa'antar kannywood Cewar Jarumar shirin Garwashi Ummin scorer.

Tauraruwar shirin Garwashi Ummin scorer ta wanke massa'antar kannywood a idon Duniya inda nuna Cewa ba'a yi Zin@ kwata-kwata.

Hadiza Sani wacce ake kira Ummin Scorer tace ba a yi mata kan-ta-waye ba, kuma ba ta san ma ana yi ba domin ta shiga harkar ne ta hannun mutanen arziki.

Address

Kano

Telephone

+2349069460020

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Mi3 TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

Share