Kwankwasiyya TV

Kwankwasiyya TV Zamu dinga kawo muku duk shirye shiryen kwankwasiyya kaitsaye insha Allah

11/08/2023

TA WANNAN SHAFI ZAMU DINGA KAWO MUKU SHIRYE-SHIRYEN KWANKWASIYYA A DUK LUNGU DA SAKO NA NIGERIA KAMAR LIVE VIDEO HOTUNA DADAI SAURANSU PLEASE AYI SHERING

06/08/2023

YAKAMATA ECOWAS TA SANAR DAMU DALILIN DA YASA TADAGE CEWA SAITA YAKI NIGER..

Kafin kasar nijar tayi juyin mulki 'kasashe uku sunyi kasar nijar itace ta hudu Amma Abin da zai baka mamaki ECOWAS Bata yi maganar suba sai nijar hakan na nuna da wata A kasa to ta ALLAH ba ta kuba an namimai

DUK HASSADAR DA KURA ZATAYIWA DAMISA A BANZA NAKE KALLONTASABODA DUK MAITARTA IDAN NAMA YAHAUSAMA YAFI KARFINTA SAIDAI K...
26/03/2022

DUK HASSADAR DA KURA ZATAYIWA DAMISA A BANZA NAKE KALLONTA

SABODA DUK MAITARTA IDAN NAMA YAHAUSAMA YAFI KARFINTA SAIDAI KALLO DAGA NESA

CIGABA DA TAIMAKON DA KAKEYI MEGIDA BABU YANDA ZASUYI SAI KUNKUNAI

25/03/2022

WAI ARUSHE SHUGABANCIN PDP KANO ABASU DR. ME LAWASHIπŸ˜‚πŸ˜‚πŸ˜‚

GASKIYA HASSADA MASIFACE KANADA ILIMINKA SAITA MAIDAKA KAMAR JAHILI

SHUGABANCIN DA SUPREME COURT TA TABBATAR SHIKAKE CEWA ARUSHE KAIBA ALKALI BA KAIBA KOWAN KOMAI BA

NACE TO IDAN BA'A RUSHEBA SABUWAR JAM'IYA ZAKU DAUKAπŸ€”πŸ™„πŸ˜‚πŸ€ͺπŸ€ͺπŸƒπŸƒπŸƒπŸƒπŸƒπŸƒπŸƒ

21/03/2022
IDAN BAKABI TSARIN KWANKWASIYA BA WA ZAKABI??????  ✍️DAGA GIDAN JAGORAN MEDIADaku nake jama'ar Kano, arewa, dama nigeria...
11/03/2022

IDAN BAKABI TSARIN KWANKWASIYA BA WA ZAKABI??????

✍️DAGA GIDAN JAGORAN MEDIA

Daku nake jama'ar Kano, arewa, dama nigeria masuson cigaba da samarda nagartaccen shugabanci

bawai muna cewa jama'a suso KWANKWASO kawai sbd sunansa KWANKWASO banae a'a muna cewa a*o KWANKWASO ne sbd ya can-canta a soshi

KWANKWASO shine mutum daya kacal a cikin dubban shugabanin mu wanda yakeda MANUFOFI na zahiri wanda s**a shafi ginawa gamida samawa yayan talakawa makoma tayanda zasuyi kafada da kafada da yayan masu kudi, da shugabanni

KWANKWASO shine yakeda kyawawan akidu na asali bana yaudaraba a'a shi idan kabi tarihinsa tunkafin yamallaki komai a rayuwarsa yake bada gudun mawa ga yankinsa

KWANKWASO shine wanda ya jagorani matasan yankinsa s**ayi s**ayi aikin gayya inda s**a samarda makarantu, da masallatai dadai sauransu kafin yazama ma'aikacin gwamnati

bayan zamansa ma'aikacin gwamnati KWANKWASO yafara ciyarda dalibai, gamida dinka musu uniforms kyauta duk a kokarinsa na bada tallafi ga nakasa dashi dakuma burinsa naganin suma sunzama wasu kuma a lokacin baishiga siyasa BA da kudin aljihunsa yake

Bayan shigar KWANKWASO siyasa kowa yaga yanda yake kokarin wajen shigoda wadannan kyawawan akidunsa na asali cikin tafiyar siyasa har Allah yabashi kujerar gwamna inda kowa shedane yaga yanda KWANKWASO yabaiwa yayan talakawa cikakkiyar kula musamman a harki ilimi da lafiyarsu

A lokacin mulkinsa na farko a kano kowa yadinga ciyarda dalibai gamida dinka musu uniforms da litattafai da kayan rubutu inda hakan yazama silar yayan talakawa s**a ginga tururuwa wajen shiga makaranta ko bance komai ba nasan idan katanbaya kanka cewa waye yaginawa Kano jami'o'i 2 cikin 3 damuke dasu?, waye ya yayi free education?, waye yagina makarantu primaries masu bene?, waye yatura yayan talakawa karatu kasar waje inda yayan gwamnoni da sanatoci kezuwa?, waye yabaiwa mata da matasa jari?, waye yagina Kano yamaidata tamkar Abuja dole kabaiwa kanka amsa cewa KWANKWASO

ALLAH GA KWANKWASO

NIFA DAMAN INA KAUNAR ALI ZAKI KAWAI GANINAYI YASHIGA KUNGIYAR YAN KWANGILA SHIYASA NA WATSAR DASHIAMMA YANZU TUNDA YAHA...
10/03/2022

NIFA DAMAN INA KAUNAR ALI ZAKI KAWAI GANINAYI YASHIGA KUNGIYAR YAN KWANGILA SHIYASA NA WATSAR DASHI

AMMA YANZU TUNDA YAHADE KAFA GURI DAYA INAYI MASA FATAN ALKAIRI

KASAN NI KWANKWASO KAWAI NAKE KUMA DUK WANDA YABARSHI NABARSHI KOWAYE

Allah yashiga lamarinka oga
07/03/2022

Allah yashiga lamarinka oga

Address

Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Kwankwasiyya TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Kwankwasiyya TV:

Share