ALBIR TV

ALBIR TV Barkan ku da zuwa shafin mu. Wani irin taimako kuke bukata daga garemu. Zaku iya aiko mana da sakonnin ku na tallace _ tallace ta akwatun mu.

Mungode da bamu lokacin ku.

27/05/2022
30/01/2022

ASSALAMU ALAIKUM WARAHMATULLAH

Muna farin cikin sanar da ษ—aukacin Al'ummar Musulmi cewa insha Allahu daga Ranar Litinin 31/01/2022 za'a fara haska saka karatukan Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum a Albaniy Tv insha Allahu.

Ga Ranakun da Za'a Ringa Haskawa:

๐Ÿ‘‰. Ranar Litinin Karfe 4:00 na Yamma
๐Ÿ‘‰. A maimaita Litinin 12:00 na dare
๐Ÿ‘‰. A sake Maimaitawa Talata 8:00 na safe

Allah yasa mu amfana da abun da zamu Saurara.

26/01/2022
26/01/2022
20/01/2022

Subhanahu wata'ala

20/01/2022

Today's the best Photo ๐ŸŒฟ๐Ÿฅฐ
๐Ÿ’š๐Ÿ’š๐Ÿ’š๐Ÿ’š๐Ÿ’š๐Ÿ’š๐Ÿ’š๐Ÿ’š๐Ÿ’š๐Ÿ’š....
Subscribe our YouTube channel https://youtube.com/channel/UC1qwYQh1pfJgF0_7rpmElRg

๏ฟผ๏ปฟ๏ปฟ

28/12/2021

Is It Bad News For Southerners As Eyinnaya Abaribe Announces His Intentions To Run For Abia Governor?

News Hub Creator

Dec 28, 2021 7:59 AM

๏ฟผ

Senate minority leader Einaya Abaribe has announced his intention to run in the 2023 gubernatorial election in Abia, according to a report released by Daily Post Nigeria. Abaribe's remarks will come as a major shock to the southerners, who have asked the Nigerian senator to replace President Buhari in 2023.

Abaribe is currently regarded as one of the most influential southerners on the Nigerian political scene. So it is no joke for someone to believe they have everything they need to replace President Buhari in 2023. After Abaribe announced his intention to run in the 2023 gubernatorial election in Abia, questions were raised whether this was good news for southerners ahead of the 2023 general election.

Is Abaribe's statement about the southern state ahead of the 2023 presidential election bad news?

๏ฟผ

Given Abaribe's influence on the Nigerian political scene, his decision to run for governor of the state of Abia in 2023 can be considered bad news for southerners.

Abaribe is definitely one of the few southern politicians who can pull the strings for the region if he runs in the 2023 presidential election. With other influential Southerners out of the equation, Southerners may have to wonder if securing the presidency in 2023 is really an attainable feat.

Do you think Abaribe's statement ahead of the 2023 general election is good news for southerners?

Meanwhile, another hanging question in the mind of so many Nigerians is the question of; Who will represent the southeast if Atiku and Tinubu represent their respective tribes?

๏ฟผ

In February 2023, President Muhammadu Buhari will rule for 8 years, which means the northerner will end his 8 years and two terms. This fact sparked talk of limiting power rotation and zoning ahead of an election year. The question many ask is, "Where will the next President and Commander-in-c

27/12/2021

TSAKANIN SO DA SOYAYYA // 20

Mata s**an yi kishin mutum in s**a qaunace shi, wasu mazan ma suna da na su kishin, amma an fi liqa wa mata azabar kishi kamar dai yadda muka fadi a baya,to sai dai in qaunar dake tsakanin saurayi da budurwa ta gaskiya ce, koda an yi kishin an rabu kowa ya yi aurensa, in qaddara ta sa sai an sake haduwa, zai yi kyau a yafe wa juna, a tuna da cewa qauna ce asalin haduwar ba qiyayya ba, in irin wannan ya samu, za ka taras akwai shaquwa da ginin iyali na qwarai, sannan akan sami girmama juna, don tun asali akwai tsohuwar soyayyar wani abu ne dai ya gitto, shaidan kuma ya ba shi sa'a ya kurdada tsakanin masoya.

Abin da ya sa nake ganin shaidan ne, kai saurayi na biyu me ya kai ka shiga neman mace bayan addini ya hana ka matuqar wani ya riga ka? Annabi SAW ya horar da sahabbansa a kan yin haquri da duk wata budurwar da ta shaqu da wani saurayi, kuma iyayenta s**a amince da nemansa, in ba dai iyayen yarinyan ne s**a yi rashin girma wajen qin tsayar mata da saurayi guda daya kal ba, s**a bari har zakarun s**a fara neman kashe kawunansu sabo da kishi.

Wani makusancina ya fito gida ashe abokin hamayyansa yana qofar gida da irin sandar fulanin nan yana jiransa, da leqowarsa kuwa ya sa sandannan iya qarfinsa ya sheme shi, sai kwasansa aka yi zuwa asibiti, aka ci sa'a aka samo ransa kafin ya cika, yarinyar kuma ta kafe a kan cewa sam ba ta ba wannan magabcin har abada, haka dai soyayyar ta qare, bayan kishin, sai dai ni ban san ko waye ya fara nemanta ba a cikinsu.

A gefe guda kuma ga wani abokina na kusa da yake neman wata yarinya na tsawon shekara Biyu da rabi, kwatsam sai wancan magabcin ya fado, kuma da yake yana da abin hannunsa nan take ya yi sa'ar yin gaba da zuciyar yarinyar, da sallah ta zo abokina ya aika mata da manyan zakaru, da ta soya a maimakon ta aika wa abokimmu da su sai ta tura wa magabcimmu, mu kuma ta bar mu Ambaki-wofi, ta bi mu da guda-guda ta yi mana suna, sannan ta hada mu ta ba mu suna daya, abin haushin ma haka abokin

27/12/2021

Mai girma Mataimakin Gwamnan jihar Kano Dr. Nasiru Yusuf Gawuna ya wakilci Gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje Ofr (Khadimul Islam)zuwa unguwar Farm Centre don yin Ta'aziyya ga iyalai da ฦดan'uwan Marigayi tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Kano Mallam Ado Gwaram, mai shekaru 72 a duniya,

Mataimakin Gwamnan Dr. Gawuna ya samu rakiyar Kwamishinan Ma'aikatar Raya Karkara da Cigaban Al,umma kuma SarkinYakin ฦ˜araye Hon. Musa Iliyasu Kwankwaso da Kwamishinan Ma'aikatar Shari'a Barista M.A Lawan, Babban Darakta na Hukumar Kula da ฦ˜ananan Masanaโ€™antu da Masu Tallan Kan Hanya kuma Garkuwan Ja'en Hon. Uba ฦŠanZainab, Kwamandan Hizba na Kano Sheikh Haruna Muhammad Sani Ibn Sina da sauran Manyan Mataimaka Na Musamman ga Gwamna ta fannoni daban-daban.

Da fatan Allah Ya jiฦ™an sa da sauran al'ummar Musulmi baki ษ—aya.

๐Ÿ“ธโœ๏ธ:- Ibrahim Ishaq Fagge Albir Tv Office Kano.
Litinin 27/12/2021.

27/12/2021

BABBAR MAGANA!
Matan kwarai agun maxajensu kufito kuji
Wani abun dadi

๐Ÿ˜…๐Ÿ˜…Wata matace mijinta yazo yace mata na miki laifi!๐Ÿ˜…๐Ÿ˜…

๐Ÿ˜…๐Ÿ˜…Tace name fa?
Yace 2wks amarya zata shigo
tace Alhamdulillh!Namaka murna yau ka cika namiji
Allah maka albarka.๐Ÿ˜…

๐Ÿ˜…๐Ÿ˜…Harda sujjada tayi agabansa.
Yace wai kinji me nace kuwa?๐Ÿ˜…๐Ÿ˜…

๐Ÿ˜…๐Ÿ˜…Tace aure kace zakayi nan da 2wks naji mana๐Ÿ˜…๐Ÿ˜…

๐Ÿ˜…๐Ÿ˜… shine nake tayaka murna,yace waike yanzu ko ษ—an kishin nan ma bazakiyiba?
takaici ya kamashi.Tace ance in kana murna toh ni infika ๐Ÿ˜…

๐Ÿ˜…๐Ÿ˜…shiyasa nake jin daษ—i.Yace aiko sadiya yau nagane bakya sona.๐Ÿ˜…๐Ÿ˜…

Kuma auren ma an fasa baza ayi ba.๐Ÿ˜…๐Ÿ˜…

๐Ÿ˜…๐Ÿ˜…Idan kece zaki iyayin abunda sadiya tayi kuwa????๐Ÿ˜…๐Ÿ˜…
Kufito muji daga bakinku

Harda shuwa gabannin yanlabe๐Ÿ˜…๐Ÿ˜…๐Ÿ˜…

Address

Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when ALBIR TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to ALBIR TV:

Share

Category