ABU MUSAB

ABU MUSAB STUDENT AT FEDERAL UNIVERSITY DUTSE, DEPARTMENT OF ENVIRONMENT MANAGEMENT AND TOXICOLOGY.

21/08/2024

Wace irin ƙasa muke ciki ,wane irin yanki muke ciki , ace ɗan ta'adda ya gagari gwamnati,abun yabar kan talakawa ya fara zuwa kan sarakuna mu ,Allah duk wanda yake da hannu akan abubuwan da suke faruwa a qasar nan Allah ka shirye shi ,in ba me shiryuwa bane Allah kai mana maganinsa.

Assalamualaikum,Yan uwa brkn mu d jumaa,gsky abnda ya ke faruwa d Yan uwan mu mutanen dorayi ,abune na jimami SE kace ba...
21/06/2024

Assalamualaikum,Yan uwa brkn mu d jumaa,gsky abnda ya ke faruwa d Yan uwan mu mutanen dorayi ,abune na jimami SE kace ba hukuma a garinnan ,mutane zcyrsu ta kekashe kawae mutum ya kashe Dan uwansa Hakan SE yayi farin ciki, mutane se barin gidajen su suke sbd gudu wasu Yan Daba Kar su far musu, wnn abun kunya ne ,matasa yakamata mutashi muyi karatu ,mu nemi Sanaa ,sbd wnn Yana daga cikin abunda ze magance wnn taasar da take faruwa .
Ina me bawa hukuma shawara idan ta kana DUK WNDA aka tabbatar da hannun sa akan wayannan abubuwan,don Allah tai Mai hukuncin da ko labarin aka bawa wanj bazeji shaawar ko daukar tsinke ne da zummar cutar da dann uwansa b.
Ministry of Defence Police
Abba Kabir Yusuf
Kano State Police Command
Nigeria Security and Civil Defence Corps
Nasir Salisu Zango
Abba El-Mustapha1
Jaafar Jaafar
AUDU BULAMA BUKARTI
Freedom Radio Nigeria Nigeria Police Force

18/03/2024

Kai inna lillahi wa inna ilaihi rajiun,wallahi hankalina Yana matukar tashi idan naga an sace mutane Yan uwana Yan Nigeria,most especially a kwanakinan abubuwan da suke faruwa a Kaduna State Government Abun ya ki karewa ,allah ka taimaki Ministry of Defence Police governor@ Uba Sani yayi riko da hannunsa ya bashi mafuta don alfarmar wannan watan mai albarka ,musaka yan uwanmu a addua allah ya basu mafita,yakmata a duba lamarinnan.
HQ Nigerian Army

03/02/2024

**احسب الناس أن يقولوا امنا وهم لا يفتنون.*
Shin mutane zasuyi zaton zasuce sunyi Imani Kuma baza a jarrabe su ba.
Nuna cikin yanayi na talauci da yunwa ,da matsin rayuwa ,SE Dai muyi addua Allah ya yaye mana , taimakon junan mu yayi karanci ,shifa taimako ba sai Mai kudi b,kaima da kake d karancin aljihu zaka iya taimakon na kusa da Kai da ko yayake domin duk wanda ya yayewa wani damuwa ta duniya to Allah ze yaye Mai damuwar duniya da lahira,yan uwa mu taimaki mabukata , kaikuma da allah ya jrabce ka ba wae hakan na nufin allah ba ya sane da kai b ko kuma ba ya sonka aa ba haka bane ,hakan ma wata jarabawa ce idan kai Imani da hakan se Allah ya baka mafuta idan kuma ka butulce sai abarka da wayonka allah ya tsare,allah ya yaye mana.🥹🙏🏻
*ABU MUSAB*✍️✍️✍️

Abunda ke damun Yan uwan mu a arewa na matsalar tsaro, yunwa,da talauci,Abun Yana damuna yakamata mu farka,inaso nayi am...
31/01/2024

Abunda ke damun Yan uwan mu a arewa na matsalar tsaro, yunwa,da talauci,Abun Yana damuna yakamata mu farka,inaso nayi amfani da wannan damar ,na sanar da Yan uwan dalibai Kuma matasa wayansa suke karatu a kowane fanni a jamia ,yakamata kowa yataso da burin yanda ze temaka WA kasarsa domin mu mune zamu jagoranceta watarana ,KAGA Kwan yakamata muzama jajirtattu akan haka, mucire hasaada,da son kai ,DUK Yan kaasa dayane mu Amma lamaarin kidnappers dinnan yayi yawa,yanzu Ina labarin yan matan da aka sace a Alqalam University Katsina ,ni har yanzu bansan wani update akai ba ,yanzu haka yan uwan mu mata suna hannun wayannan mutanen bamusan halinda suke ciki b,yakamata mu farka ,yayyin mu irinsu Abba Hikima Allah yayi jagora ku kuma shuwagabannin mu allah yayi riko da hannayenku ,ya shiga lamuranku,sukuma in masu shiryiwa ne allah ya shiryesu ,in bahaka ba allah yai mana maganinsu.
Professor Isa Ali Pantami
Abba Kabir Yusuf
Rabiu Musa Kwankwaso
Dauda Lawal
Dr. Dikko Umaru Radda
aliyu sokoto
DA SAURANSU .

17/01/2024

ASSALAMUALAIKUM JAMAAR JAHAR KANO

Innalillahi was Inna ilaihi rajiun ,Dan Allah ya ake so muyi da kanmu ,ynz karatun ma bazamuyi a kwanciyar hankali ba mu...
04/10/2023

Innalillahi was Inna ilaihi rajiun ,Dan Allah ya ake so muyi da kanmu ,ynz karatun ma bazamuyi a kwanciyar hankali ba mu da kasar mu ,yanzu nake ganin wnn lbrn a BBC Hausa abn har tsorata ni yake Yi anyi a zamfara Kuma gashi Nan ma Katsina anyi ,gsky yakamata shuwagabanninmu su duba lamarinnan,mu Kuma zamu Taya su da addua ,Allah ya tsare Nigeria ,Allah ya daga Nigeria.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu Ministry of Defence Police Abba Hikima Katsina State Governor Freedom Radio Nigeria Nigeria Police Force HQ Nigerian Army Audu Bulama Bukarti Nasir El-Rufai Muhammadu Buhari Muhammad Kabir Haruna Governor Bello Matawalle Bn Auwal .

02/10/2023

Na Bude wnn page dn ne domin wayar da kan alumma game da abubuwan yau da kullum.
ABU MUSAB ✍️✍️✍️

Address

Kano

Telephone

+2349044919603

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when ABU MUSAB posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to ABU MUSAB:

Share