Zirnaniya

Zirnaniya Zirnaniya is an online News,Broadcasting, religious and entertainment channel.

Kuyi Mana Tagging din Celebrities din da kuke son Haduwa DasuHighlights
17/06/2025

Kuyi Mana Tagging din Celebrities din da kuke son Haduwa Dasu

Highlights

Tinubu, Bill Gates, Otedola Da Abdul Samad Rabiu Sun Ziyarci Matatar Man Fetur Ta Dangote Da Ke Legas.Menene Ra'ayinku G...
17/06/2025

Tinubu, Bill Gates, Otedola Da Abdul Samad Rabiu Sun Ziyarci Matatar Man Fetur Ta Dangote Da Ke Legas.

Menene Ra'ayinku Game Da Wannan Riyarar?

Dan sanyin safiya Komi ta isa asibitin da take aiki ta mika takardar barin aiki cikin farin ciki da annushuwa, ta sanar ...
13/06/2025

Dan sanyin safiya Komi ta isa asibitin da take aiki ta mika takardar barin aiki cikin farin ciki da annushuwa, ta sanar da abokanta cewa lokaci yayi da yak**ata ta bar nan ta tafi sabuwar rayuwa tare da mijinta da kuma ‘yayanta uku.

Abu na gaba da tayi shine halartar makarantar ‘yayanta, inda tasa s**ayi ban kwana da malamai da kuma abokan karatunsu. Malamai da dalibai sun yi bacin cikin rabuwar da ‘yayanta wadanda akayi ta daukar hotuna da taya su murnar za su bar kasar su India za su koma England.

Kafin wannan lokaci, Mijin Komi, shine Dr. Pratik Joshi, wanda ya samu aiki shekaru shida a birnin London, tsawon wannan shekarun ya na zaune a London shi kadai ba tare da iyalansa ba. Yayi ta fadi tashi domin a ba shi damar dawo da iyalansa London. A karshe ya samu nasarar amincewa daga hukumomin ksar Birtaniya, inda ya haka kuaddensa ya siyawa iyalan tikitin tafiya Turai.

Da sanyin safiyar ranar alhamis 12 ga wantan June yarasa uku da matarsa da shi kansa s**a hau jirgin Air India mai lamba 171, suna murmushi. Daga kan kujerar da yake zaune a cikin jirgi kusa da window, Dr. Pratik Joshi ya daga wayarsa ya dauki hoton Selfie suna murmushi shi da iyalansa. Daga nan sai ya tura hoton zuwa ga group din dangin da s**a bari a India, a karkashin hoton ya rubuta “Mun nufi masaukinmu na gaba”

A she wannan shine murmushin karshe, dakiku talatin da bakwai da faruwar haka, jirgin Air India ya tashi. Minti biyu da tashinsa ya rikito kasa ya k**a da wuta, Komi da ‘yayanta Uku da mijinta Dr. Pratik Joshi sunyi bankwana da duniya.

Akwai darasi a rayuwar nan, mu shiryawa mutuwa a kowanne irin lokaci za ta izuwa. Ko a halin farin ciki ko a na bakin ciki. Allah yasa mu cika da imani.

Alkalamin - Nasir Nid

Wannan ba boyeyyen fuska bane. Idan yana birge ku, ku lissafo mana abubuwa uku da Kuka sani game da Aminu Aliyu Shariff ...
10/06/2025

Wannan ba boyeyyen fuska bane. Idan yana birge ku, ku lissafo mana abubuwa uku da Kuka sani game da Aminu Aliyu Shariff

Highlights

Taqabbalallahu minna wa minkum, Ya Allah muna rokon ka da sunayen ka tsarkaka, ka karbi ibadun mu, ka sa muna cikin 'yan...
06/06/2025

Taqabbalallahu minna wa minkum,

Ya Allah muna rokon ka da sunayen ka tsarkaka, ka karbi ibadun mu, ka sa muna cikin 'yantattun bayin ka.

Eid Mubarak to All Muslims around the world 🌎.

Bari muga masu kudi Highlights
31/05/2025

Bari muga masu kudi

Highlights

20/05/2025

Da budurwa Duguwa da nera miliyan talatin(30), wanne zaka zaɓa?

Bari muga. Ali Nuhu Mohammed adizatou da lilin.baba followers_for_followers333
19/05/2025

Bari muga. Ali Nuhu Mohammed adizatou da lilin.baba

followers_for_followers333

18/05/2025

Ina Ma’abota Girki da son Girke-Girke, wannan dama ce gareku. Ku gwada. karku bari baku labari.

. Highlights.

17/05/2025

Domin nuna kulawar ku, soyayya da kauna. Kuyi tagging mutanen da s**a taimaka ku a rayuwa sannan ku musu fatan alkhairi

Gwamnan Kano Eng. Abba Kabir Yusuf ya nada kansa Amirul Hajj kammala aikin bada horo ga maniyata aikin Hajjin bana a Jih...
12/05/2025

Gwamnan Kano Eng. Abba Kabir Yusuf ya nada kansa Amirul Hajj

kammala aikin bada horo ga maniyata aikin Hajjin bana a Jihar Kano a ranar Lahadi 11 ga watan mayun 2025.

TST Hausa ta rawaito cewa a kalla maniyata 3,155 zasu sauke farali a kasa mai tsarki daga jihar Kano a shekarar 2025.

An kammala aikin ibadar na gwaji ne a sansanin hukumar Alhazai dake birnin Kano,wanda ya samu halartar daruruwan maniyata daga kananan hukumomin Kano 44 da Malaman addini.

A jawabinsa yayin aikin gwajin aikin Hajjin da ya hada da yadda ake Dawafi da jifan Shaidan da zaman Minna da sauransu, gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya nemi maniyatan da su zama jakadu na gari ga jihar Kano a kasa mai tsarki,sannan su yi tsafta da kokarin kare mutuncinsu.

Gwamnan ya tabbatar da cewa a bana alhazan Kano zasu ga sauyi a wajen zamansu da abincinsu da kuma sauran abubuwan da gwamnati tayi musu wanda sai sunje zasu gani.

Gwamna Yusuf ya kuma shaida cewa tallafin kuɗin da gwamnatinsa ta bayar a shekarar 2024 ,tayi kari akansu kuma tuni kuɗaden s**a isa kasa mai tsarki.

Yace gwamnati zata bada gudun mowar ne domin saukawa alhazan,yana mai cewa sai bayan kammala aikin hajji za’a bada tallafin kuɗin wanda bai bayyana adadinsu ba.

Ya roki maniyatan da suyi takatsantsan wajen yawan kashe kudade daga zuwansu kasar ta Saudiyya.

Gwamna Yusuf ya kuma ce a bana shine zai jagoranci maniyatan zuwa kasa mai tsarki.

Ya tayasu murna tare da fatan zasu kammala aikin hajjin bana lafiya.

A nasa jawabin Shugaban hukumar jin dadin alhazai ta kano,Alhaji Lamin dan Baffa ya godewa gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf abisa tallafin da ya baiwa maniyatan da kuma kula da walwalarsu da yayi.

Ranar talata 13 ga watan mayun shekarar 2025 za’a fara jigilar alzahan na Kano

Yaya za kayi?   #
11/05/2025

Yaya za kayi?

#

Address


Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Zirnaniya posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Zirnaniya:

Shortcuts

  • Address
  • Telephone
  • Alerts
  • Contact The Business
  • Claim ownership or report listing
  • Want your business to be the top-listed Media Company?

Share