Zirnaniya

Zirnaniya Zirnaniya is an online News,Broadcasting, religious and entertainment channel.

Innalillahi wa'inna ilaihin rajuun 😢Bayanan Gaskiya Gameda Rashin Lafiyar Jaruma Zee Diamond Talatuwa, " Maman Bintalo "...
30/12/2025

Innalillahi wa'inna ilaihin rajuun
😢
Bayanan Gaskiya Gameda Rashin Lafiyar Jaruma Zee Diamond Talatuwa, " Maman Bintalo " A Shirin Labarina

Zainab tana fama da matsalar jijiyoyin jiki inda s**a toshe hanyoyin gudanuwar jiní a dalilin tanada "Tiny Blood Vessels" ko ruwan jiki " Drip" sai da wahala suke shiga jikinta, wanda hakan ya samo asali ne ta hanyar gadon abun " Inherit " tareda " Allergy" a gareta

Likitan ya tabbatar min da cewa, jinínta ya daskare " Thick Blood " wanda hakan yana iya haifar mata da matsalar zuciya " Heart Failure " da matsalar koda " Kidney"

Zuwa yanzu likitocin sun tabbatar sai an fitarda ita kasar waje inda za'a iya maganin wannan matsalar, inda zuwa yanzu ake neman a kalla kudi naira miliyan 25,000,000 domin gudanarda wannan aikin

A halin yanzu, 'yan uwanta Yan film sun hada kimanin naira miliyan 18,000,000 inda ake neman cikon naira miliyan 7,000,000 domin fita da ita, wanda likitan ya kara shaida mana wannan aikin ayi kokari ayi shi kafin nan da wata biyu idan ba haka ba saidai abar wa Allah ikonsa

Ga wanda zai iya taimaka wa da taro ko sisi ga lambar account na ita Zainab din

Abdullahi Zainab
0.6.2.9.5.0.6.4.8.1
GT Bank

Ga kuma lambar waya domin karin bayani 08144153244

Dun Allah ku taimaka mata da ( sharing) domin a céto rayuwar wannan boyar Allah

Note: Wannan account number itace kadai za'a iya tura mata tallafin domin gujewa 'yañ damfara

Allah ya bata lafiya 🙏

Jam'iyyar NNPP a Najeriya ta kori shugaban jam'iyyar na jihar Kano Hashimu Dungurawa daga jam'iyyar.Wannan na zuwa ne ba...
30/12/2025

Jam'iyyar NNPP a Najeriya ta kori shugaban jam'iyyar na jihar Kano Hashimu Dungurawa daga jam'iyyar.

Wannan na zuwa ne bayan kiraye-kirayen da ƴaƴan jam'iyyar ke yiwa Gwamnan Jihar Abba Kabir Yusuf da ya fice daga jam'iyyar ya koma APC.

NNPP ta yi amannar cewa sakaci da kuma rashin ƙwarewar Dungurawa ne ya janyo wannan fitintunu. Menene ra'ayin ku?

   Hajiya Aishat Obi daga Jihar Imo Ita ce  ta Kafa Cibiyar musuluntar Da Al'umma Sama Da mutane 300 S**a Karbi Musulunc...
30/12/2025


Hajiya Aishat Obi daga Jihar Imo Ita ce ta Kafa Cibiyar musuluntar Da Al'umma Sama Da mutane 300 S**a Karbi Musulunci Ta hanyar Cibiyar

Aishat Obi Orphanage/Da’wah Foundation kuma mace mai himma wadda ta kafa Imo State Da’wah Foundation, Haka kuma, tana matsayin Kwamishina mai wakiltar Kudu maso Gabas a Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Kasa (NAHCON).

A karkashin Da’awah da ayyukan jin kai da ta ke gudanarwa, mutane fiye da 300 sun rungumi addinin Musulunci a jihar Imo ta hanyar kokarinta.

Allah kara mata lafiya, basira, da lada mai yawa bisa wannan aiki na kyautatawa da yada Musulunci.

Nima Nayi Nadamar Shigakata Harkar Film~ Ladidi Fage'Lokacin inada kuruciya ta mutane dayawa sun bani shawarar in aje wa...
29/12/2025

Nima Nayi Nadamar Shigakata Harkar Film~ Ladidi Fage'

Lokacin inada kuruciya ta mutane dayawa sun bani shawarar in aje wannan harkar in nemi sana a domin gobe na, Banjiba naci gaba da Film, yau gashi rashin lafiya ya sameni, Wasu lokuta ma bana iya siyawa kaina magani.

Lallai yan mata masu rawar kai a Industry kuyi karatun ta natsu.

Menene raayin ku?

Kuyi Following Jaridar

"Zan iya rawa a ko ina, in dai za'a biya ni, saboda na san sana'a nake yi, kuma na dauke shi sana'a"-Inji- Asiya Chairla...
28/12/2025

"Zan iya rawa a ko ina, in dai za'a biya ni, saboda na san sana'a nake yi, kuma na dauke shi sana'a"-Inji- Asiya Chairlady

Shin kun gane ta? Idan baku gane ta ba, wannan itace chairlady wanda ta zama shahararriya a fannin rawan solo wato rawan gala.

Chairlady Fitacciyar jaruma a masana'antar. Asiya Abdullahi (Chairlady) shugabar mata yan Gala ta jihar Kano.

Me zakuce, Shin kuna ganin Gala Sana'ar ce?

DA DUMI DUMI: Ƙasar Nigeria Tanada Arziƙin daya kamata Ace tafi kowacce ƙasa Samun cigaba a duniya, inji Ibrahim TraoreN...
27/12/2025

DA DUMI DUMI: Ƙasar Nigeria Tanada Arziƙin daya kamata Ace tafi kowacce ƙasa Samun cigaba a duniya, inji Ibrahim Traore

Nayi Mamaki Ace Kasar Qatar Tafi Kasar Najeriya Cigaba,Bayan Najeriya Itace Kasa Ta 5 A duniya Masu Yawan Matatun Manfetur

yace Lalle Najeriya Kodai Bata Samu Shugabanci na Gari Ba Ko Kuma tana Karkashin Mulkin Turawa Ne Shi ya Hanata Samun Cigaba.

Ko su wa yake kira? Oho! 🤣🤣 jira fa ya kare.Za mu saki tallan Gidan Badamasi” SEASON 7Ranar Talata Tun daga kallon talla...
21/12/2025

Ko su wa yake kira? Oho! 🤣🤣 jira fa ya kare.

Za mu saki tallan Gidan Badamasi” SEASON 7
Ranar Talata

Tun daga kallon tallar ma za ku mayar da kudin datarku har da riba😃😃

Shirin Zai dawo Jumu’a 26/12/2025
A YouTube Dorayi Films TV da Karfe 8:30 Arewa24 da Arewa on demand da Karfe 9:00 na dare.

Ku kasance da
Written by Nazir Adam Salih

Allah ya sanya albarka bilal__mustapha1 Allah ya kawo zuria dayyiba. Wanna Fatan Alkhairi zaku musu?
21/12/2025

Allah ya sanya albarka bilal__mustapha1 Allah ya kawo zuria dayyiba.

Wanna Fatan Alkhairi zaku musu?

Yau da safe, shamsuddeen na tafiya kasuwa sai ya hango Amina, wacce ta shahara da kyau. Kai tsaye ya tsaya, zuciyarsa ta...
21/12/2025

Yau da safe, shamsuddeen na tafiya kasuwa sai ya hango Amina, wacce ta shahara da kyau. Kai tsaye ya tsaya, zuciyarsa ta tsaya. Baki ya makale, idan ka kalli idonsa zaka ga ya damu sosai 😏.
Ga abubuwan da ya fara yi:
1️⃣ Ya daina numfashi na minti ɗaya 🫀
2️⃣ Ya fara murmushi babu dalili 😅
3️⃣ Ya fara tunanin yadda zai fara hira da ita 💭
Sai dai, kafin ya fara magana… Amina ta juya kawai ta ce:
“Kai ne kake kallona haka ne? 😏”
Instant freeze mode 😎🤣
Kai fa, ka taba yin haka idan mace ta tsokane ka haka nan take? 👇”..

❤️

Hajia mariya Zai wahala wani mutum ya shiga rigima da Wannan  Ahali  yakai labari Mahaifiyar babban Attajirin Africa Ali...
20/12/2025

Hajia mariya

Zai wahala wani mutum ya shiga rigima da Wannan Ahali yakai labari

Mahaifiyar babban Attajirin Africa Aliko dangote Tana daukar nauyin sama da iyalai a kalla 6000 a kowace rana safe da rana zuwa dare

Tana daukar kudi ta shiga unguwar talakkawa ta taimaka musu da tsakar dare

Tana shiga Asibibtoci takai abinci ta kuma raba kudi ga masu bukata ta musaman

Hajia mariya Tana daukar mutane su tafi kasa mai tsarki su roka mata Allah baya ga gina masallatai da masallata

Kakanta ne mutum da yafi kowa kudi a africa a zamaninsa

Sama da shekaru 17 danta yake rike da kambun mutumin daya fi kowa arziki a nahiyar Africa

Wannan Albarkace itace take bin danta rigima da Ali zai wahala taiwa Wanda ya tareta dadi

Wannan fata zaku yiwa mahaifiyar danGote.

Jama’a Albishirin ku. Jaruma Nafisa Abdullahi ta fa dawo da zafin ta a sabon shirin   da kamfanin abnur_entertainment ya...
20/12/2025

Jama’a Albishirin ku.

Jaruma Nafisa Abdullahi ta fa dawo da zafin ta a sabon shirin da kamfanin abnur_entertainment yake shiryawa wanda abdulamart_mai_kwashewa ke daukar nauyi.

Me kuke tsammani daga jaruma nafisa Abdullahi?

abdulamart_mai_kwashewa

Zabi Gwanar ka      Wacece ta fi iya acting a Shirin film din
19/12/2025

Zabi Gwanar ka

Wacece ta fi iya acting a Shirin film din

Address

Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Zirnaniya posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Zirnaniya:

Share