Fikira24 Hausa

Fikira24 Hausa Fikira24 Hausa jarida ce da take baku labarai sahihai a koda yaushe.

Adam A. Zango ya gamu da ibtali'in haaɗarin motaFitaccen Jarumin Masana'antar shirya Fina-finai ta Kannywood Adam A. Zan...
09/06/2025

Adam A. Zango ya gamu da ibtali'in haaɗarin mota

Fitaccen Jarumin Masana'antar shirya Fina-finai ta Kannywood Adam A. Zango, ya gamu da haɗarin mota akan hanyarsu daga Kaduna Zuwa Kano, wanda hakan ya tada hankalin dayawa daga cikin Masoyansa, dakuma mabiyan Jarumin.

Bayyanar saƙon nuna godiya daga Adam A. Zango bisa addu'o'i da ake masa da kuma fatan alkairi, kamar yadda ya bayyana a shafinsa na Facebook, hakan ya sanyaya zuciyar da yawa daga cikin masoya Jarumin.

Daga Abubakar Shehu Dokoki

09/05/2025

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa.

Waiwayen rahoto daga shirin Taskar VOA na tashar VOA Hausa

Gwamnati Za Ta Ƙarfafa Yaƙi Da Cin Zarafin Yara a NajeriyaGwamnatin Tarayya ta kaddamar da sabon shiri don yaƙi da cin z...
08/05/2025

Gwamnati Za Ta Ƙarfafa Yaƙi Da Cin Zarafin Yara a Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da sabon shiri don yaƙi da cin zarafin yara a ƙasar, tare da kafa hukuma mai kare hakkin yara da samar da asusun tallafi.

Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima ya bayyana hakan a taron ƙasashen Afirka da aka gudanar a Abuja, inda ya wakilci Shugaba Bola Tinubu.

Wakiliyar Majalisar Ɗinkin Duniya, Dokta Najat Maalla M’jid, ta bukaci shugabannin Afirka da su ɗauki mataki wajen kare yara daga cin zarafi.

Jama'a Wallahi Mu Bi Duniya A Sannu, Kun Ga Dai Halin Da Na Koma Yanzu Ba Ni Da Komai, Inji Shaŕaŕriýar Mai Yaďa Bàďala ...
30/04/2025

Jama'a Wallahi Mu Bi Duniya A Sannu, Kun Ga Dai Halin Da Na Koma Yanzu Ba Ni Da Komai, Inji Shaŕaŕriýar Mai Yaďa Bàďala A Țìķțòķ, Munirat Abdulsalam

"Yan uwa kun ga halin da nake ciki, ba ni da komai yanzu, a cikin wannan gidan nake rayuwa, jiya na yi bidiyo ina neman yafiyarku akan abubuwan da na yi a can baya.

Bayan haka ina neman ku taimaka mani da wani abu saboda na samu abunda zan dinga ci ina sha, -Inji Munnirat Abdulsalam.

Ango Mustapha Pk mai shekaru 26 tare da amaryarsa Aunty Samira mai shekaru 39 cikin kyawawan hotuna masu ban sha'awa.All...
29/04/2025

Ango Mustapha Pk mai shekaru 26 tare da amaryarsa Aunty Samira mai shekaru 39 cikin kyawawan hotuna masu ban sha'awa.

Allah ya sanya musu alkhairi da albarka a wannan aure nasu.

Wanda wannan aure ya burgshi ya yi comment a 1.

29/04/2025

Age is just a Number
Love is a Love not a Clock ⏰
13yrs Ages Gap 💝 (I’m 26) and (She’s 39)

Sunnah is Beautiful 🌸 Prophet S.A.W and Khadija 15yrs Ages Gap (Fadima among the Daughters)

Alhamdulillah for this incredible achievement 💞

Barcelona Ta Ci Kofi Bayan Ta Sake Yin Nasara Akan Real Madrid A Wasan Karshe Na Copa Del Ray.Duk wanda ya ji dadin cire...
26/04/2025

Barcelona Ta Ci Kofi Bayan Ta Sake Yin Nasara Akan Real Madrid A Wasan Karshe Na Copa Del Ray.

Duk wanda ya ji dadin cire Real Madrid ya yi mana like.

26/04/2025

Irin wannan ne suke sawa ake zagin Fulani

Wannan Shine Malam Abdullahi Adamu Kahutu Kenan, Babban Yayan Mawaki Rarara A Hanyar Zuwa Aurensa Rarara A Garin Maidugu...
26/04/2025

Wannan Shine Malam Abdullahi Adamu Kahutu Kenan, Babban Yayan Mawaki Rarara A Hanyar Zuwa Aurensa Rarara A Garin Maiduguri A Jiya

25/04/2025

Shin ka taba Soyayya da Kwaila?

Kai Kwaila Duniya ce...

Bidiyo daga Demukuradiyya TV

Gwamnatin Tarayya Zata Kaddamar da Sabon Shirin Taimakawa ManomaMataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya bayyana ce...
25/04/2025

Gwamnatin Tarayya Zata Kaddamar da Sabon Shirin Taimakawa Manoma

Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya bayyana cewa gwamnati na shirin kaddamar da sabon tsari na NAPM domin rage tsadar abinci da bunkasa harkar noma a ƙasar. Wannan shiri na da nufin samar da daidaito a bayanan harkokin noma da cinikayya.

A baya-bayan nan, Najeriya da Brazil sun rattaba hannu kan yarjejeniyar Green Imperative Project don farfado da gonaki 774 tare da samar da ayyukan yi da inganta masana’antu.

Mai ba Shugaban Ƙasa shawara, Marion Moon, ta ce shirin zai rage farashin abinci da ƙasa da kashi 60 cikin 100, kuma ana sa ran fara aikin a jihohi 13 a watan Yuni.

Address

Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Fikira24 Hausa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Fikira24 Hausa:

Share