05/09/2020
Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun
Ni ganau ne ga yadda likitocin wani Asibitin gwamnati a jihar Kano, s**ai ta jeka ka dawo da mahaifin wani yaro Ɗan kimanin shekara 1 da rabi da haihuwa , game da yadda ya hadu da iftila'in Ƙonuwa da tafashashshen ruwan zafi.
Amma kuma ƙememe likitocin asibitin sun gaza tai maka masa a. Kwantar dasu ma, har kawo lokacin nan karfe 11pm na dare.
Babu tabbacin mahaifiyar yaran da mahaifinsa sun iya kai abinci bakinsu, tun misalin karfe 2 na rana da lamarin ya faru, wanda da ruwan girkin ne amma kuma abincin da ba'a kammala ba kenan, tun misalin karfe 2 s**a isa cikin asibitin kawo karfe 11pm na dare, ba'a basu wajen kwantar da yaran ba.
Wai abayanin likitocin Gado 3 ne kadai na Yara a asibitin kuma duk anyi Booking dinsu, wato dai da masu su.
Kashhhhhj
Innalillahi wa inna ilaihi raji'un
Lamarin ya bani mamaki da tsoro yanzu a akasata wannan Al'amari. Yake faruwa...?
Wa'iyya zubillah wannan wane irin rashin imani da tausayine haka...?
😢 😢