Tauraruwa TV Sha kallo

Tauraruwa TV Sha kallo Gidan talabijin ne mai fadakarwa da nishadantarwa a koda yaushe

08/08/2025

Ku kasance da shirin SIYASA RIGAR YANCI tare da Hon Yusuf Dingyadi misalin karfe goma na daren yau.

08/08/2025

SO DOLE

08/08/2025
06/08/2025

SARKAKIYA

05/08/2025

Ku kasance da Shirin Siyasa Rigar Yanci yanzu haka akan tashar mu ta YouTube, tare da Hon Mukhtar Yau.

05/08/2025

Labarin Maimunatu na nan tafe misalin karfe tara na dare.

05/08/2025

Shirin Fassarar Mafarki na nan tafe misalin karfe takwas na dare.

05/08/2025
05/08/2025

Farfesa Isa Ali Pantami Majidadin Daular Usmaniyya ya bukaci a bai wa Nafisa lambar yabo ta kasa

Shugaban kwamitin manufofin juyin juya hali na hudu (4IR) na Tarayyar Afirka, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta gaggauta karrama Nafisa Abdullah Aminu, yarinya ‘yar shekara 17 daga Jihar Yobe, wadda ta zama gwarzuwar harshe a gasar TeenEagle Global da aka gudanar a birnin London, a 2025.

Pantami ya ce Nafisa ta nuna bajinta da kwarewa da s**a sanya ta kayar da ‘yan takara sama da 20,000 daga kasashe 69, ciki har da masu magana da Turanci a matsayin harshensu na asali.

A cewarsa, “Idan ‘yan mata a wasan kwallon kafa da kwando sun samu $100,000, gida, da lambar OON, toh Nafisa ma ta fi cancanta da irin wannan lada – ita da malaminta.”

Ya bukaci a gayyato Nafisa da malaminta zuwa fadar shugaban kasa, domin a yaba musu yadda ya kamata, yana mai jaddada cewa: “Ilimi ne ginshikin gina makomar kasa.”


Professor Isa Ali Pantami

04/08/2025

Rathore! ko kuma kace Kwadoo😂

UBAN ZUGA na nan tafe yanzu..

04/08/2025
02/08/2025

Address

Zoo Road
Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Tauraruwa TV Sha kallo posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share