12/08/2026
Sheikh Yahaya Jingir ya ce bai yi nadamar kalaman da ya yi ba, yana mai cewa waɗanda abin ya shafa da su ne s**a fara lamarin, sannan shi da al’ummarsa sun sha wahala sakamakon hakan.
Malamin ya bayyana hakan ne yayin da ake ci gaba da cece-ku-ce kan wasu kalaman da ya yi a baya, waɗanda s**a jawo martani daga bangarori daban-daban.
Ku biyo Gambiza Tv domin samun labarai da rahotannin da s**a shafi Najeriya cikin Hausa, tare da bayanai masu muhimmanci.
Me za ku ce kan wannan sabon bayani na Sheikh Jingir?
Ku bayyana ra’ayinku a comments.