
24/08/2025
ADC Ta Karyata Maganganun Datti Baba-Ahmed, Ta Ce Ra’ayinsa Na Kashin Kanshi Ne
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta yi watsi da maganganun Sanata Datti Baba-Ahmed, mataimakin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a zaben 2023, tana mai bayyana su a matsayin ra’ayin kashin kansa, ba matsayar jam’iyyar ba.
A wata sanarwa da Mataimakiyar Sakatariyar Yada Labarai ta kasa, Jackie Wayas, ta fitar ranar Asabar, jam’iyyar ta jaddada kudirinta na ci gaba da hada kan jam’iyyun adawa domin shiryawa zaben 2027.
Me zaku CE ?
Kuyi following din Gambiza Tv