23/08/2026
Wike: Ba Na Bukatar Mukami a Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓe Don Cin Nasarar Tinubu
Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya bayyana cewa ba ya buƙatar wani mukami a kwamitin yaƙin neman zaɓe na APC domin tabbatar da nasarar Shugaba Bola Ahmed Tinubu a zaɓen 2027.