31/12/2025
Gaskiyar abinda ya faru da jagayya part 1!
Jagayya kashe shi aka so ayi kuma aka ษoye asalin abinda ya faru
Ba hatsari bane ko rashin lafiya yanda wasu ke dorawa a social media
Jagayya ya kwashe sama da kwana talatin baya magana saboda ษunke bakin shi da akayi ba zai iya magana ba saboda ฦashin haฦarkarshi shi na ฦasa sai da ya karye da hakoran sa na gefe kuma idon shi daya ma ya taษu
Wani marar imani ne kuma wanda ake tare dashi ne yayi masa haka babban abin takaicin ba tsotsayi bane ko kuskure saboda shi wannan marar imanin da yayi masa wannan zaluncin yayi ta ikrari sai ya hallaka jagayya
Amma da yake ya san ko da ya kashe shi ba abinda zai faru shiyasa yayi ma jagayya haka
Koda aka ษauki jagayya aka kaishi asibiti a sume yake billahil azeem
Kuma shi azzalumin yace ba wanda zai iya yin shari'a dashi kuma sai ya ga uban da zai tsayawa Jagayya.
zamu cigaba. da kawo muku chikakken bayani
by BAHRUL FAIDAHโ๏ธโ๏ธโ๏ธ