Imam Auwal Warure

Imam Auwal Warure open to good business and opportunities

Yanmatan facebook a daure a rinka duba Dm.
31/08/2025

Yanmatan facebook a daure a rinka duba Dm.

BABBAR MAGANA: Za A Cire Aljihu A Jikin Kakin 'Yañ Sandañ Nijeriya A Kokakin Hukumar Na Harantawa Jami'anta Karbar Cin H...
31/08/2025

BABBAR MAGANA: Za A Cire Aljihu A Jikin Kakin 'Yañ Sandañ Nijeriya A Kokakin Hukumar Na Harantawa Jami'anta Karbar Cin Hanci

Me za ku ce?

DA DUMI-DUMI: Kungiyar Kiristoci ta kasa (CAN) ta yi Alkawarin taimakawa Gwamna Uba Sani da Addu’o'iƘungiyar CAN reshen ...
31/08/2025

DA DUMI-DUMI: Kungiyar Kiristoci ta kasa (CAN) ta yi Alkawarin taimakawa Gwamna Uba Sani da Addu’o'i

Ƙungiyar CAN reshen jihar Kaduna ta tabbatar da goyon bayanta da addu’a ga Gwamna Uba Sani, tana yabawa da ƙoƙarinsa wajen ƙarfafa haɗin kai, zaman lafiya da ci gaban jihar. Ta kuma gode masa bisa aikin gyaran hanyoyi da dama da gwamnati ke aiwatarwa.

Me zaku ce?

Wato malam masara fa in ta gasu tafi kaza dadiWA ke tare dani?🏃🏃
23/08/2025

Wato malam masara fa in ta gasu tafi kaza dadi

WA ke tare dani?🏃🏃

A tinaninku mi ake dafawa a nan? 😊
23/08/2025

A tinaninku mi ake dafawa a nan? 😊

Yadda Wani Matashi Dan Kabilar Ibò Ya Taimaki Wata Bahaushiya Ta Haifi 'Yan Biyu A Garin Malumfashi Wannan lamarin ya fa...
23/08/2025

Yadda Wani Matashi Dan Kabilar Ibò Ya Taimaki Wata Bahaushiya Ta Haifi 'Yan Biyu A Garin Malumfashi

Wannan lamarin ya faru ne da gaske a cikin kasuwar garin Malumfashi dake jihar Katsina.

Wata mata mai juna biyu ta shigo kasuwa da niyyar yin siyayya, sai kwatsam kuma Allah ya kawo mata lalurar haihuwa a cikin kasuwar, inda ta nemi agaji a wurin wani mutum bahaushe ɗan uwanta, amma ya ƙi ya taimaka mata, ya yi banza da ita duk da ganin irin halin neman tamakon gaugawa da take.

Ba ta samu wani taimako daga wajen duk sauran jama'a ba sai shi wannan matashi mai suna CHIJIOKE duk da ya kasance akwai bambamcin ƙabila da addini tsakanin su da wannan mata amman hakan bai hana daya lura cewa matar nan tana bukatar taimako akan haifuwar da zatai ba ya taimaka mata.

Alokacin da Allah Ya sa CHIJIOKE ya lura da alamun cewa cewa wannan mata tana buƙatar taimako haifuwa za ta yi, nan take ya ruɗe ya nufo kanta ya je ya nemi mai baro aka saka ta ya ɗauko ta ya fito da ita bakin kasuwa, sannan kuma ya kara zuwa ya samo mai Keke Napep ya ɗauke ta a ciki s**a hanzarta da ita zuwa asibiti.

Allah Sarki! CHIJIOKE koda s**a je asibitin gwamnati sai s**a tarar a dukka asibitin gaba ɗaya ko ina babu gado, sai ya juya ya nufi asibitin kudi da ita (private), inda suna isa aka ce tana bukatar jini, a nan take ya bada jininsa aka sa mata, yanzu haka maganar da ake matar tana nan ta haihu ta haifi ƴaƴa biyu lafiya.

Wane darasi kuka samu a cikin wannan labari?

Daga It'z Kamalancy
23/ Aug /2024

Kalli yadda rayuwa take da dadi kafin zuwan wayar hannu/internet.Me ka tuno da ganin hotunan nan?😭👇
23/08/2025

Kalli yadda rayuwa take da dadi kafin zuwan wayar hannu/internet.

Me ka tuno da ganin hotunan nan?😭👇

Bari muga masu yawo a wace kasuwa akafi sayar da wannan a fadin Nigeria A kafta
23/08/2025

Bari muga masu yawo a wace kasuwa akafi sayar da wannan a fadin Nigeria

A kafta

INDA RANKA: Matashin da aka ɗauka ya tafi kasashen waje neman aiki tun shekara Biyar da ya wuce, an same shi daure da sa...
23/08/2025

INDA RANKA: Matashin da aka ɗauka ya tafi kasashen waje neman aiki tun shekara Biyar da ya wuce, an same shi daure da sarka a daki

Daga Ayau News

A ƙauyen Etiti, Igbo-Ukwu a Jihar Anambra, an gano wani matashi mai suna Chigbo da iyayensa s**a ce ya tafi ƙasashen waje tun 2021, a cikin ɗaki an daure shi da sarka. Ayau News ta ruwaito matashin yana cewa "tun daga Yuli 2021 aka kulle shi"

"Duk sanda abokansa s**a je nemansa a lokacin sai ace ai ya tafi ƙasashen waje aiki. Amma yanzu iyayen nasa sun ce wai ya samu tabin hankali ne yasa s**a daure shi"

Rahoton Ayau News
Follow =>> Imam Maleek Auwal Warure

Yara Su 14 Da Aka Sàcè A Jihar Adamawa Aka Siyar Da Kowannensu Kan Farashin Naira Dubu 800 Jimilla Naira Milyan 1.700 A ...
20/08/2025

Yara Su 14 Da Aka Sàcè A Jihar Adamawa Aka Siyar Da Kowannensu Kan Farashin Naira Dubu 800 Jimilla Naira Milyan 1.700 A Anambara Daga Karshe An Mika Su Ga Iyayensu Bayan An Gano Su

Da me ya kamata a haɗa wannan ta bada ɗanɗano mai daɗi?
20/08/2025

Da me ya kamata a haɗa wannan ta bada ɗanɗano mai daɗi?

Azumin A Jere Zaki Yi 😀👇
20/08/2025

Azumin A Jere Zaki Yi 😀👇

Address

Sani Buhari Street
Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Imam Auwal Warure posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Imam Auwal Warure:

Share