DMA TV Hausa

DMA TV  Hausa Barkanku Da Zuwa Shafin Gidan Talabijin Ta DMA TV Hausa Matattaran Labarai Ingattatu Daga Majiya Mai Ingantattarciya

MAMMUNAN HATSARI YA FARU A TITIN ZARIA ROAD ZUWA KANO DA SAFIYANNAN.Tankar mai tayi taho mugama da wata ƙaramar mota a t...
11/08/2025

MAMMUNAN HATSARI YA FARU A TITIN ZARIA ROAD ZUWA KANO DA SAFIYANNAN.

Tankar mai tayi taho mugama da wata ƙaramar mota a titin zaria inda hakan yayi sanadin tashin wuta akan babban titin dake Zaria zuwa jihar Kano.

Daily News Hausa 24

INNALILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN: Shahida ta rugamu gidan gaskiya a safiyar yau lahadi. Matashiyar ta rasu ne bayan ta...
10/08/2025

INNALILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN: Shahida ta rugamu gidan gaskiya a safiyar yau lahadi.

Matashiyar ta rasu ne bayan ta koka da ciwon ciki wanda shine sanadiyyar rayuwar ta, Anyi Jana'izar ta da misalin karfe goma da rabi na safe, A Unguwar Chanchaga dake Minna dai-dai Mechanic Junction.

Muna Addu'ar Allah ya yi mata Rahama!

Gwamna Umaru Mohammed Bago na Jihar Neja ya bude kamfanin sarrafa Man kaɗai a kauyen Kudu dake Karamar Hukumar Mokwa a s...
08/08/2025

Gwamna Umaru Mohammed Bago na Jihar Neja ya bude kamfanin sarrafa Man kaɗai a kauyen Kudu dake Karamar Hukumar Mokwa a safiyar yau Alhamis.

Yanzu Yanzu  Daga Jahar Borno. Ank**a matashi yana kaiwa yan b0k0haranm manfetur a ciki goran lamun kwalba.An k**a Ahmad...
06/08/2025

Yanzu Yanzu Daga Jahar Borno.

Ank**a matashi yana kaiwa yan b0k0haranm manfetur a ciki goran lamun kwalba.

An k**a Ahmadu Mohammed Dogo a Maiduguri da man fetur da ya boye, yana kokarin kaiwa Bk0Harm a Gamboru-Ngala dake jahar Borno.

Duk mai mugun nufi ga Yan Arewacin Najeriya Allah ka tonamar Asiri.

Kuyi shiyarin wannan rubutu domin duniya Susan halin Arewacin Najeriya take gudana a ƙarƙashin rashin adalci.

Ƴar Najeriya ‘yar shekara 17 daga Yobe ta zama zakarar duniya a gasar ƙwarewar Turanci da aka yi a LondoWata ɗaliba ‘yar...
05/08/2025

Ƴar Najeriya ‘yar shekara 17 daga Yobe ta zama zakarar duniya a gasar ƙwarewar Turanci da aka yi a Londo

Wata ɗaliba ‘yar shekara 17 mai suna Nafisa Abdullah Aminu daga Jihar Yobe ta lashe gasar duniya ta TeenEagle Global Finals 2025 a London, inda ta doke sama da ɗalibai 20,000 daga ƙasashe 69 – ciki har da masu Turanci a matsayin harshen uwa.
Nafisa ta wakilci Najeriya daga makarantar Nigerian Tulip International College (NTIC), Yobe.

HAPPY BIRTHDAY SIR. Limamin  ZARAR BUNU  Na Sarkin Kontagora Allah yakara Maka lafiya da Nisan Kwana  A Madadin Kafar DM...
05/08/2025

HAPPY BIRTHDAY SIR.

Limamin ZARAR
BUNU Na Sarkin Kontagora
Allah yakara Maka lafiya da Nisan Kwana

A Madadin Kafar DMA TV Hausa Muna taya shugaban kafar Zarar Bunu Muhammad Yakubu Ismail Uzange murnar zagayowan ranar haihuwansa, muna addu'a Allah ya yiwa rayuwa albarka, Allah ya ƙara ɗaukaka, Allah ya shiga lamarinka.

Kusa munashi cikin addu'arku.

Yadda Makarantar ihyaud-Deen islàmic Center Dake anguwan kpakungu  S**a gudadar da bukin Yaye dalibansu  kenan Karo na 2...
04/08/2025

Yadda Makarantar ihyaud-Deen islàmic Center Dake anguwan kpakungu S**a gudadar da bukin Yaye dalibansu kenan Karo na 23 a jiya Lahadi karkashin zawiyyar Sheikh sulaiman yenttiy

Angudanar da Taron bukin yaye daliban ne dai ajiya Inda Taron Yasamu Halartan Malamai daban daban daga sassan Anguwanni tare iyayen Yara Maza da Mata

Shugaban Makarantar Sheikh sulaiman yenttiy yayi Jan hakali ga daliban da su Kasance Masu sanyya himma tare da Kokarin niman ilimi zuwa Mataki nagaba domin su kasance jagorori Nagari A gobe

Inda yace kalu Bane acikin karatu arayiwa riba ce ga duk dalibin da ya jure Hakan

Inda yakara kira ga iyaye da sukasance Masu hakuri wajan Kulawa da tarbiyar yaransu a Kowani Lokaci Sheikh sulaiman yenttiy ya fada haka ne a lokacin da yake Jawabin da Yan jaridu ataron tare da fatan ubangiji Allah ya albarkaci daliban

DMA TV Hausa

Gwamna Umaru Mohammed Bago Na Jihar Neja ya umarci Komishinan Yan sanda na Jihar daya rufe Gidan Rediyon Badeggi. Sannan...
02/08/2025

Gwamna Umaru Mohammed Bago Na Jihar Neja ya umarci Komishinan Yan sanda na Jihar daya rufe Gidan Rediyon Badeggi.

Sannan yace Gwamnatin Jihar ta kwace lasisin Gidan Rediyon kan zargin su da tunzura lamarin tsaro a Jihar.

Tsalle Daya

DA ƊUMI-ƊUMI: Jam'iyyar SDP ta kori El-Rufa'i, tare da haramta masa alaƙa da jam'iyyar na tsawon shekaru 30
28/07/2025

DA ƊUMI-ƊUMI: Jam'iyyar SDP ta kori El-Rufa'i, tare da haramta masa alaƙa da jam'iyyar na tsawon shekaru 30

BABBAR MAGANA:Kansiloli sun dakatar da Shugaban Karamar Hukumar Chanchaga Hon. Aminu Ladan wanda ya maka Gwamnatin Jihar...
28/07/2025

BABBAR MAGANA:Kansiloli sun dakatar da Shugaban Karamar Hukumar Chanchaga Hon. Aminu Ladan wanda ya maka Gwamnatin Jihar Kotu.

Yadda Makarantar Alfitrah Academi  Dake Cikin Anguwan samande ta gudadar da bukin Yaya Dalibanta Kenan Guda 350  Ajiya L...
28/07/2025

Yadda Makarantar Alfitrah Academi Dake Cikin Anguwan samande ta gudadar da bukin Yaya Dalibanta Kenan Guda 350 Ajiya Lahadi

Taron bukin Yaya daliban dai da akayi yasamu Halartan iyayen maza da Mata daga Sassa na Anguwani Dake cikin garin Minna ajiya

Shugaban Makarantar Alfitrah Academi Alhaji Mohammadu ginba yayi Jan hakali ga iyaye wajan Kokarin ganin iyaye su hada hannu da Malamai domin Gina tarbiyan yaransu

Muhammad ginba Wanda Yace hakkin tarbiyantar da Yara Bana iyaye Bane kawai Harda ma Malamai domin kuwa sune ginshikin tarbiyan daliban

Inda ya Kara kira ga daliban da su Kasance Masu karfafa wajan niman ilimi zuwa Mataki na gaba tare da yimasu Fatan Ubangijin Allah ya albarkaci rayuwarsu Baki Daya

DMA TV Hausa

Address

Kano

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when DMA TV Hausa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to DMA TV Hausa:

Share