AREWA TODAY

AREWA TODAY Kasance Damu Dan samun Ingantattun
*Labarai
*Rahotannin zaku iya bayyana ra ayoyinku ta wannan shafi cikin girmamawa bisa doka batare da cin zarafi ba

Hauwa Halliru GwargwadoMa'aikaciya ce a gidan Radio FaransaYar jaridar da ta samu ɗaukaka a cikin sati ɗayaShin ko meyas...
21/07/2025

Hauwa Halliru Gwargwado
Ma'aikaciya ce a gidan Radio Faransa

Yar jaridar da ta samu ɗaukaka a cikin sati ɗaya

Shin ko meyasa take burge mutane?

Bakaķèn Kayan Da Iyalan Buhari S**a Saka Domin Nuna Jimàmìn Mutuwarśà, Kiŕìstancì Nè, Wanda Kuma 'Ýàn Shì'a Ne Sukà Arò ...
19/07/2025

Bakaķèn Kayan Da Iyalan Buhari S**a Saka Domin Nuna Jimàmìn Mutuwarśà, Kiŕìstancì Nè, Wanda Kuma 'Ýàn Shì'a Ne Sukà Arò Wannan Al'adar, Cewar Sheik Lawal Triumph

Gawar Shugaban kasa Muhammadu Buhari ta iso Jahar Katsina yayin da ake shirin yimasa Jana'iza
15/07/2025

Gawar Shugaban kasa Muhammadu Buhari ta iso Jahar Katsina yayin da ake shirin yimasa Jana'iza

Malam Muhammad Ali Kenan, Mutumin Da Ya Haƙa Ƙabariñ Muhammadu Buhari A Gariɲ Daura Dake Jihar Katsina.
15/07/2025

Malam Muhammad Ali Kenan, Mutumin Da Ya Haƙa Ƙabariñ Muhammadu Buhari A Gariɲ Daura Dake Jihar Katsina.

Sponsored.PRESS RELEASE13th July, 2025Rarara Ya Nuna Alhini Kan Rasuwar Tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari.Fitaccen m...
14/07/2025

Sponsored.
PRESS RELEASE
13th July, 2025
Rarara Ya Nuna Alhini Kan Rasuwar Tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari.

Fitaccen mawaƙin jam’iyyar APC, Dauda Adamu Abdullahi Rarara, ya bayyana alhini da kaɗuwarsa kan rasuwar tsohon Shugaban Ƙasa, Muhammadu Buhari (GCFR), wanda ya rasu a birnin Landan a ranar Lahadi, 13 ga Yuli, 2025.

Wannan na cikin wata sanarwa da babban hadiminsa, Malam Abdullahi Al-hikima, ya fitar a madadinsa.

Rarara, wanda ya yi fice wajen waƙoƙi da tallata manufofi na marigayi Shugaba Buhari da jam’iyyar APC tun kafin shekarar 2015, ya bayyana cewa Najeriya ta yi rashi mai girma, na dattijo wanda ya sadaukar da rayuwarsa ga hidimar ƙasa da ci gaban al’umma.

Ya miƙa ta’aziyyarsa ga iyalan marigayin, Gwamnatin Jihar Katsina, Gwamnatin Tarayya da dukkan al’ummar Najeriya, yana mai addu’ar Allah ya gafarta masa, ya sanya Aljannatul Firdaus ta zama makomarsa.

Allah Ya jikan sa. Amin.

Signed
Abdullahi Al-hikima
For: Dauda Kahutu Rarara

YAN NIGERIA SUNYI RASHIN BABBAN MASOYINSUNigeria bata taɓa shugaban kasar da aka nunawa ƙauna kamar Muhammadu Buhari baS...
14/07/2025

YAN NIGERIA SUNYI RASHIN BABBAN MASOYINSU

Nigeria bata taɓa shugaban kasar da aka nunawa ƙauna kamar Muhammadu Buhari ba

Shine ya tsaya takara sau uku ƴan Nigeria na zaɓarsa

Shine wanda talakawa s**a bashi gudummawar kuɗu dan yayi yaƙin neman zabe

Shine wanda Hukumar INEC ta sanar da ya faɗi zabe ƴan Nigeria s**a fito kan tituna suna ƙone ƙone

Shine wanda aka sanar da ya Lashe zaben shugaban kasa yan Nigeria s**a fito murna har s**a dinga rasa rayukansu

Shine wanda yan Nigeria s**a bashi gudummawar kuɗi saboda yayi yaƙin neman zabe

Shine wanda yan Nigeria s**a yi imanin babu wanda zai iya gyara Nigeria sai shi

Shine wanda yan Nigeria s**a sadaukar da Lokacinsu da Dukiyarsu dan ganin ya lashe zaben shugaban kasa

Tabbas ƴan Nigeria sunyi babban rashi

Munyi Rashin Shugaba mai Gaskiya da Adalci da Rikon Amana da bin ƙa'ida wajen Gudanar da mulki

Mun rasa gurbin da zai wahalar cikewa Allah ya jikansa da Rahma Ameen
😭😭😭😭😭
Auwal Abubakar Fata Nagari Garko ✍️

An haifi marigayin ne a ranar 17 ga watan Disamba na shekarar 1942, a garin Daura da ke jihar Katsina. Ya yi mulkin Naje...
14/07/2025

An haifi marigayin ne a ranar 17 ga watan Disamba na shekarar 1942, a garin Daura da ke jihar Katsina.

Ya yi mulkin Najeriya sau uku - ɗaya a mulkin soji, sau biyu a mulkin dimokuraɗiyya - inda ya yi fice wajen yaƙi da cin hanci da rashawa da gyara halin ƴanƙasar.

Ya rasu ne a ranar Lahadi a birnin Landan bayan fama da rashin lafiya.

Jama'a a daina yiwa mamaci baƙar Addu'a
14/07/2025

Jama'a a daina yiwa mamaci baƙar Addu'a

Saudat Aliyu Kware Kenan Daga Jihar Sokoto Wadda Za Ta Wakilci 'Yan Arewa A Gasar Sarauniyar Kyau Ta Nijeriya (Miss One ...
13/07/2025

Saudat Aliyu Kware Kenan Daga Jihar Sokoto Wadda Za Ta Wakilci 'Yan Arewa A Gasar Sarauniyar Kyau Ta Nijeriya (Miss One Nigeria 2025)

Tuni dai wasu 'yan Arewa s**a fara yi mata fatan samun nasara a gasar duba da yadda take da kyau.

Wace fata za ku yi mata?

WATA SABUWA: Sayyada Sadiya ta ce batun mayar da aurenta da G-Fresh da yake yadawa ba gaskiya ba ne, hasalima wani namij...
13/07/2025

WATA SABUWA: Sayyada Sadiya ta ce batun mayar da aurenta da G-Fresh da yake yadawa ba gaskiya ba ne, hasalima wani namijin ta aura.

Mutanen nan suna yi mana wayo da hankali.

Taba ka LasheShin kana daya daga cikin masu kallon da ba su iya bambance rawar da mutum yake takawa a fim da kuma rayuwa...
12/07/2025

Taba ka Lashe

Shin kana daya daga cikin masu kallon da ba su iya bambance rawar da mutum yake takawa a fim da kuma rayuwarsa ta zahiri?

Jaruma Hauwa Farar Lema da aka fi sani da Kilishi a cikin shirin fim din Labarina mai dogon zango na daya daga cikin jaruman da suke fuskantar wannan kalubale na tsangwama daga al'umma.

Sayyada Sadiya Haruna Ta Sake Yin Wani Auren A ranar Juma'a, Bayan Sun Rabu Da BestieWasu masu sharhi s**a ce, Sadiya Ha...
12/07/2025

Sayyada Sadiya Haruna Ta Sake Yin Wani Auren A ranar Juma'a, Bayan Sun Rabu Da Bestie

Wasu masu sharhi s**a ce, Sadiya Haruna ta zama kamar kofin zakarun Turai (Champions League), wannan shekarar wani ya dauka, wata shekarar kuma wani ya sake dauka.

Address

No 25. . B/Market
Kano
RARIYA

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when AREWA TODAY posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share