Dan'uwa Rano TV

Dan'uwa Rano TV Sahihiyar kafa da ta ke kawo zafafan labarai da shirye-shirye da suka shafi mulki, siyasa da zamantakewa.

Yadda taron nuna goyon baya ga Kabiru Alhassan Rurum a matsayin Deputy Governor ya kasance kenan, daga masu ruwa da tsak...
18/04/2026

Yadda taron nuna goyon baya ga Kabiru Alhassan Rurum a matsayin Deputy Governor ya kasance kenan, daga masu ruwa da tsaki na ƙananan hukumomin Rano Kibiya da Bunkure.

Taron ya haɗa Shugabannin Jam'iyyar APC da shugabannin mulki na ƙananan hukumomin da kuma mataimakansu, sai kuma Speakers Sakatarorin Mulki da Dattijan yanki, Matasa, ƴan Social Media da sauran masu ruwa da tsaki na Rano Kibiya da Bunkure.

A ƙarshen taron sun yin addu'ah Allah Ya cika musu wannan buri.

Dan'uwa Rano TV
18/04/2026

Ina al'ummar Kano ta Arewa, wa za ku gayawa baya a 2027. Abdullahi T Gwarzo ko Barau?
18/04/2026

Ina al'ummar Kano ta Arewa, wa za ku gayawa baya a 2027. Abdullahi T Gwarzo ko Barau?

Tsohon Minista, Abdullahi Tijjani Muhammad Gwarzo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar Sanata mai wakiltar Kano ta Ar...
18/04/2026

Tsohon Minista, Abdullahi Tijjani Muhammad Gwarzo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar Sanata mai wakiltar Kano ta Arewa a zaben shekarar 2027.

Gwarzo ya bayyana hakan ne a yau Asabar, 18 ga watan Afrilu, 2027, inda ya ce wannan mataki ya biyo bayan shawarwari masu zurfi da ya yi da masu ruwa da tsaki, tare da yin nazari mai zurfi da kuma addu’ar mabiya a gare shi.

Ya ƙara da cewa, ya amince da kiran da magoya bayansa s**a yi masa, cikin tawali’u da kuma niyyar ci gaba da yi wa al’umma hidima.

A cewar sa “Da sunan Allah Mai Rahama mai jinƙai, na ke sanar da ƙudirina na tsayawa takarar Sanata mai wakiltar Kano ta Arewa, a ƙarƙashin jam’iyyarmu mai girma APC".

Gwarzo ya kuma jaddada ƙudirinsa na kawo cigaba da wakilci nagari ga al’ummar yankin idan aka ba shi dama.

Me za ku ce?

18/04/2026

Saurari cikakken shirin Baje Haja na Juma'a 17/04/2026.

゚viralシ

17/04/2026

"APC tana cikin garari, a Jigawa ma tuni Allah Ya yi mata rasuwa, don haka idan ba a sake zama ba, bayan 2027 za mu yi zaman makoki":- Maraicen Kura 17/04/2026

- Hon. Yakubu Muhammad Giredi, ɗan gwagwarmayar siyasa a Jigawa.

Ga link na cikakken shirin👇

https://youtu.be/XwkmEW6KfX8?si=SBmk1VA5iYJkRJ1O

Saƙon Bashir Hayatu Gentile.
17/04/2026

Saƙon Bashir Hayatu Gentile.

Yakubu Giredi ya ce a Jihar Jigawa Allah ya yiwa jam'iyyar APC rasuwa, duba da yadda ta haɗu da ƴan k**a karya.Ku kasanc...
17/04/2026

Yakubu Giredi ya ce a Jihar Jigawa Allah ya yiwa jam'iyyar APC rasuwa, duba da yadda ta haɗu da ƴan k**a karya.

Ku kasance da shirin Maraicen Kura da zai zo muku a daren yau juma'a, domin jin cikkaken bayanin na Yakubu Giredi.

Me za ku ce game da kalaman Giredi?

Shehin Malamin ya fayyace hakan ne a huɗubarsa ta wannan Juma'a, yana mai jaddada cewa tsarin Muslim-muslim a zaɓe shi n...
17/04/2026

Shehin Malamin ya fayyace hakan ne a huɗubarsa ta wannan Juma'a, yana mai jaddada cewa tsarin Muslim-muslim a zaɓe shi ne mafitar duk wani Musulmi.

Me za ku ce?

Ya ku ka kalli saƙon Aminu J Town da ya aikewa Jaruman Kannywood da Shugaban ƙasar Mawaƙa Dakta Dauda Adamu Abdullahi Ka...
17/04/2026

Ya ku ka kalli saƙon Aminu J Town da ya aikewa Jaruman Kannywood da Shugaban ƙasar Mawaƙa Dakta Dauda Adamu Abdullahi Kahutu Rarara?

Aminu J Town ya yi zazzafan martani ga shugabannin sabuwar ƙungiyar da Rarara ya ƙaddamar a jiya mai suna Triple R Kanny...
17/04/2026

Aminu J Town ya yi zazzafan martani ga shugabannin sabuwar ƙungiyar da Rarara ya ƙaddamar a jiya mai suna Triple R Kannywood Renewed Hope.

A wani faifan bidiyo da Aminu ya wallafa a shafin sa na sada zumunta, ya ce ba abinda za su yi inba tallata mana gwamnatin da ba ta yi wa Talakan ƙasa komai ba.

Me za ku ce?

Saƙon Hauwa Faruk Ibrahim kenan, domin nuna gajiyawarta da jiran ganin wanda za'a bai wa kujerar Deputy Gwamna a Kano.Me...
17/04/2026

Saƙon Hauwa Faruk Ibrahim kenan, domin nuna gajiyawarta da jiran ganin wanda za'a bai wa kujerar Deputy Gwamna a Kano.

Me za ku ce?

Saƙo zuwa ga ƴan hamayyar Jagaban.
17/04/2026

Saƙo zuwa ga ƴan hamayyar Jagaban.

Address

Office N04 Kademi Plaza, Sabuwar Gandu Junction By Gidan Maza
Kano

Opening Hours

Monday 12:00 - 20:00
Tuesday 12:00 - 20:00
Wednesday 12:00 - 20:00
Thursday 12:00 - 20:00
Friday 12:00 - 20:00
Saturday 14:00 - 20:00

Telephone

+2348085199917

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Dan'uwa Rano TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Dan'uwa Rano TV:

Share